Yayin da ake maganar sulhu da Iran, shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar ci gaba da kai hare-hare kan Iran idan har ba a cimma yarjejeniyar zaman lafiya ba.
Yayin da ake maganar sulhu da Iran, shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar ci gaba da kai hare-hare kan Iran idan har ba a cimma yarjejeniyar zaman lafiya ba.
NiMet ta fitar da hasashen yanayin ranar Juma'a, 24 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da tsawa a sassan Najeriya da kuma zafi a yankin Arewa.
Gwamnatin jihar Kano ta dage cewa Muhammadu Sanusi II shi ne dai Sarkin Kano, bayan hukuncin da wata kotu ta yanke a ranar Alhamis kan dokar rusa masarautun jihar.
Gwamna Abba Kabir ya umarci kwamishinan 'yan sanda, Hussaini Gumel ya fitar da sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero daga fadar Nasarawa a jihar Kano.
Rahotanni sun bayyana cewa Ƙasar Masar ta rasa alhazai 600 waɗanda suka rasu sakamakon tsananin zafin da aka yi fama da shi a aikin hajjin bana a Saudiyya.
Matsakaicin farashin man fetur a watan Mayun 2024 ya kai N769.62, wanda ke nuni da karuwa idan aka kwatanta da farashin da aka saye shi a watan Mayun 2023 (N238.11).
Babbar Kotun Tarayya ta yi hukunci kan dambarwar masarautun jihar Kano tsakanin Sanusi II da Aminu Ado Bayero a yau Alhamis 20 ga watan Yunin 2024.
Sarkin masarautar Akinale a jihar Ogun, Oba Olufemi Ogunleye ya riga mu gidan gaskiya bayan fama da gajeruwar rashin lafiya a asibitin Landan ranar Laraba da yamma.
Alhaji daga jihar Jigawa ya ƙara ɗaga kimar Najeriya yayin da ya mayar da jakar kuɗin da ya tsinta a Masallacin Annabi SAW a Madinah, ya yi cigiya bai ga mai ita ba.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wani soja ya hallaka farar hula a birnin tarayya Abuja. Sojan ya yi wannan ta'asar ne bayan gardama ta barke tsakaninsu a kasuwa.
Kungiyoyin ma’aikatan jami’o’in Najeriya sun ba gwamnatin tarayya wa’adin mako biyu da ta biya su albashin watanni hudu da ta rike ko ta fuskanci fushin kungiyoyin.
Labarai
Samu kari