Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
Kungiya mai fafutukar kare hakkin mata (VIEW) ta caccaki shugaban majalisa Sanata Godswill Akpabio bayan dakatar da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan daga magana.
Ƙungiyar Ohanaeze Ndigbo ta tabbatar da cewa ba za a taba samun zaman lafiya da cigaba a Najeriya matukar ana cigaba da waresu da musu rashin adalci.
Tsohon Ministan wasanni da ci gaban matasa a gwamnatin Buhari, Sunday Dare ya shawarci matasan kasar nan a kan hanyar samun saukin halin da ake ciki.
Kungiyar kula da lafiya ta SFH ta gudanar da taro a jihar Kano inda ta bayyana yadda tarin fuka ya yawaitata a tsakanin yara kanana. Kungiyar ta yi kira ga gwamnati.
Bayan amincewa da N70,000 a makon jiya, shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da kudirin sabon mafi ƙarancin albashi a majalisar wakilan tarayya.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Kano ta tabbatar da cafke wani da ake zargin kasurgumin ɗan garkuwa da mutane ne a yankin ƙaramar hukumar Dawakin Kudu.
Kungiyar rajin wanzar da zaman lafiya da ci gaba ta ANPPD ta shawarci masu shirin zanga-zanga da su dauki wani mataki na daban kafin daukar matakin.
Bayan mako daya da yin alkawarin shinkafa ga jihohi, Anambara, Akwa Ibom, Bayelsa, Kwara da Rivers sun tabbatar da cewa sun samu shinkafa daga Bola Tinubu.
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta ba dan uwan tsohon gwamna Yahaya Bello damar zuwa kasar ketare domin neman lafiya a shari'ar da ake yi kan badakalar N3bn.
Labarai
Samu kari