Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya caccaki gwamnatin Bola Ahmed Tinubu kan shirin hana 'yan kasa yin zanga-zanga.
Rundunar sojin Najeriya ta sanar da cato dayadaga cikin matan Chibok da wasu mata da dama bayan sun fafata da Boko Haram an mika mutanen ga gwamnatin Borno.
Majalisar wakilai ta yi karatu na biyu ga kudurin da shugaba Bola Ahmed Tinubu ya tura kan canza fasalin aikin sufeton yan sandan Najeriya da ake shirin yi
Babban Sufeto-Janar na rundunar 'yan sandan Najeriya, Kayode Egbetokun, ya ja kunnen masu fakewa da zanga-zanga domin tayar da rikici a fadin kasar nan.
Hukumar hana yiwa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC) ta bayyana cewa ta kama wani matashi mai dalilin aure na bogi, inda aka gurfanar da shi kotu.
Babbar Kotun jihar Kano ta yi zama kan shari'ar da Sanata Rabiu Kwankwaso da wasu mutane bakwai ke karar hukumar EFCC kan take hakkinsu na 'yan kasa.
Iyalan tsohon shugaban ƙasa na mulkin soja, Janar Sani Abacha sun yi rashin nasara a ƙarar da suka maka gwamnatin tarayya kan wasu kadarorinsu da ke Abuja.
Shugaban bankin Afrika (AfDB), Akinwumi Adesina ya ce fadi-in-fada da ke wakana tsakanin attajirin nahiyar nan, Aliko Dangote da gwamnatin tarayya babbar illa ce.
Majalisar dattawan Najeriya ta amince da kudirin sabon mafi karancin albashin ma'aikata wanda shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya mika a gabanta.
Labarai
Samu kari