Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Fasto Peter Adebisi Abiola ya ce tuni Najeriya da ta ruguje idan da ubangji bai tare da Shugaba Bola Tinubu ganin yadda lamura suke inda ya ce komi zai daidaita.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi awon gaba da wani jami'in 'yan sanda da direban wani babban basarake a jihar Rivers bayan sun kai farmaki a fadarsa.
Barista Inibehe Effiong, ya ce hukuncin da babbar kotun tarayya ta yanke kan rikicin Masarautar Kano bai warware takaddamar ba sai dai ya kara rura mata wuta.
Rundunar ƴan sanda a jihar Katsina ta tabbatar da mutuwar mutane bakwai a harin da ƴan bindiga suka kai a karamar hukumar Danmusa da ke jihar a jiya Asabar.
Shugaban kasan Bola Ahmed Tinubu, ya yi umarni da a hukunta ma'aikatan da suke karbar albashi a kasar nan duk da cewa sun koma kasashen waje da zama.
Yayin da ake ci gaba da dambarwa kan sarautar jihar Kano, wasu fitattun lauyoyi a Najeriya sun ki yin martani saboda zarge-zarge da ke cikin hukuncin kotu.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya yi kira ga jami'an tsaro da su dauki mataki mai tsauri kan 'yan daba masu tayar da rigima a cikin birnin Kano.
Jirgin farko da ya kwaso alhazan Najeriya daga Saudiya ya Iso gida. Kashi na farko na alhazai 410 daga jihar Kebbi da suka yi aikin Hajjin bana sun dawo gida.
Kungiyar lauyoyi a Arewacin Najeriya ta sake magana kan dambarwar sarautar Kano inda ta ce tabbatar da Aminu Ado Bayero a matsayin Sarkin Kano ya yi dai-dai.
Labarai
Samu kari