Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Gwamnatin jihar Gombe za ta sanya almajirai a tsarin tallafin kiwon lafiya na GoHealth domin ba su kulawa. Dakta Abubakar Musa ne ya sanar da haka a jiya.
Hankali ya tashi yayin da a ranar Lahadin da ta gabata ‘yan sandan Kano suka karbe tsaron babbar fadar Sarkin Kano, inda ƴan tauri ke gadin Muhammadu Sanusi II.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago, ya bukaci majalisar tarayya da ta binciki tallafin N90bn da gwamnatin tarayya ta ba hukumar NAHCON domin hajjin bana.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya ziyarci tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, a gidansa da ke Daura a jihar Katsina.
Fitaccen malamin addinin Musulunci a jihar Gombe, Sheikh Adamu Muhammad Dokoro ya tsoma baki kan dambarwar sarautar Kano inda shawarce su kan yin abu domin Allah.
Kungiyar gwamnonin Arewa maso yamma a Najeriya da hadin gwiwar sashen kula da jama'a na majalisar dinkin duniya (UNDP) sun shirya tattaunawa kan tsaro.
Gwamnatin jihar Kano ta gargadi mazauna jihar su yi ta'ammali da ruwan sama bayan an tsaftace shi saboda gudun bullar annobar amai da gudawa a Kano.
Kungiyar 'yan jarida ta IHR ta jinjinawa hukumar jin dadin alhazai a jihar Kaduna bayan dawowa mahajjata kudi kimanin $50 saboda sauki da aka samu kan hadaya.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang ya haramta tare hanyoyi da wasu ke yi yayin ibadar Musulmai ko Kiristoci a fadin jihar baki daya domin samun daidaito.
Labarai
Samu kari