Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Shugaban APC na ƙasa, Dokta Abdullahi Umar Ganduje, ya yi babban rashi, mshaifiyar mai ɗakinsa, Hajiya Asiya Muhammad Gauyama ya riga mu gidan gaskiya.
Karuwar rahotannin kwacen babura a jihar Osun ya tilasta rundunar 'yan sandan daukar matakin sanar da jama'a sabon dabarar barayin da ke kwacen baburan.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya gargadi gwamnatin jihar Sokoto kan yunkurin da ta ke yi na cire sarkin musulmi, daga mukaminsa bayan MURIC ta fallasa.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta yi magana kan dalilin tura karin jami'an tsaro a fadar Muhammadu Sanusi II da Aminu Ado Bayero da ke cikin birnin Kano.
Mazauna rukunin gidajen Trademore da ke Lugbe a titin filin jirgin saman Nnamdi Azikwe sun shiga fargaba bayan mamakon ruwan sama ya shanye gidajensu.
Yayin da rayuwa ke kara tsada, wani rahoton CBN ya gano yadda al'umma ke kara karbar rance inda aka samu karuwar bashin zuwa N3.9bn a Janairun 2024.
Gwamnan jihar Kano, Abba Yusuf ne ya bayar da umarnin rusa fadar Nasarawa, wanda Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero ya ke zama. An baiwa Aminu sabon umarni.
Tsohon dan takarar gwamna a jam'iyyar AFGA, Dakta Abdullahi Sani Shinkafi ya soki gwamna Dauda Lawal Dare kan kashe N62.8b kan gina filin jirgin saman Gusau.
Wasu daga 'yan majalisar kasar nan sun rubuta zungureriyar wasika ga shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da su na neman ya saki shugaban IPOB Nnamdi Kanu.
Labarai
Samu kari