Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta fadi sunayen mutane da kamfanoni guda tara da ake zargi da tallafawa 'yan ta'adda. An sanya masu takunkumi.
Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta fadi sunayen mutane da kamfanoni guda tara da ake zargi da tallafawa 'yan ta'adda. An sanya masu takunkumi.
Hukumar matasa masu yiwa kasa hidima ta NYSC ta yi gargadi kan shiga zanga-zanga musamman masu bautar kasa inda ta ce haramun ne su shiga lamarin.
A makon nan ne kwatsam aka ji yadda Rarara ya saki sabuwar da ke yabawa gwamnatin Bola Ahmad Tinubu duk da halin da ake ciki na yunwa da fatara a Arewa.
Kungiyar 'yan asalin jihar Zamfara ta fasa shiga zanga-zangar da za a yi a fadin kasar nan a ranar 1 ga watan Agustan 2024. Ta ce babu tsari mai kyau.
Fitaccen malamin addinin Musulunci ɗan asalin ƙasar Sudan ya ja kunnen matasan Najeriya da kar su yi kuskuren ba maƙiya dama su shigo su ruguza ƙasar su.
Fitaccen mawaki Habeeb Okikiola da aka fi sani da Portable ya dira kan masu zanga-zanga inda ya ce talauci da rashin aiki ne yake saka matasan ke son fita.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya tura sakon ta'aziyya ga iyalan marigayi Sanata Ifeanyi Ubah da abokansa da ma al'umma da gwamnatin jihar Anambra kan wannan rashi.
Sanata Ifeanyi Ubah, ya rasu yana da shekara 52 a duniya. Majalisar dattawan Najeriya ta tabbatar da rasuwan sanatan mai wakiltar Anambra ta Kudu.
An kawo maku sunayen 'yan majalisar tarayyar da mutuwa ta raba da mazabunsu. A ciki akwai Ifeanyi Uba wanda Sanata ne da Isa Dogonyaro da Abdulkadir Jelani Danbuga.
Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya yi maganganun da suka tayar da kura tun dawowarsa mulki. An caccaki sarkin bisa kalamansa da ake ganin hujja ne a kansa.
Labarai
Samu kari