Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta fadi sunayen mutane da kamfanoni guda tara da ake zargi da tallafawa 'yan ta'adda. An sanya masu takunkumi.
Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta fadi sunayen mutane da kamfanoni guda tara da ake zargi da tallafawa 'yan ta'adda. An sanya masu takunkumi.
Tsohon daraktan hukumar DSS, Mike Ejiofor ya yi martani kan zanga-zanga a lokacin mulkin Goodluck Jonathan da kuma wanda za a yi yanzu kan halin kunci.
Jagoran NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso ya gargadi masu shirin yin zanga zanga su sake tunani domin gujewa illar da hakan zai haifar kamar asarar rayuka.
Gwamnatin jihar Sokoto ta bayyana cewa babu ruwanta da zanga-zangar da aka shirya gudanarwa a fadin kasar nan. Ta ce zanga-zangar ba ta da amfani.
An tattaro lokutan da ministar harkokin mata ta tada kura a Najeriya. Bola Ahmed Tinubu ya nada Uju Kennedy-Ohanenye a matsayin Ministan harkokin mata a Najeriya.
'Yan majalisar wakilai daga yankin Arewa maso Yamma sun yi kira ga mutanen yankin da su hakura da fitowa zanga-zangar da aka shirya gudanarwa a fadin kasar nan.
Gwamnan Kaduna Malam Uba Sani ya shawarci sarakuna watau shugabannin al'umma su wayar da kan mutane kan illar zanga-zangar da ake shirin yi a watan Agusta.
Gwamnatin Bola Tinubu ta dauki matakai a gurguje domin ganin ba ayi zanga zanga ba.Yayin da aka hango hadarin zanga-zanga, aka amince da kudirin karancin albashi.
Da alama Aliko Dangote ya yi gaskiya, zargin da ya yi kan ma'ikatan NNPCL zai iya tabbata. Najeriya ta na shigo da mai daga kasar Malta kamar yadda attajirin ya ce.
Tsofaffin shugabannin ƙananan hukumomi 23 da aka sallama sun yi barazana ga Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers kan kin bin umarnin Kotun Koli.
Labarai
Samu kari