A labarin nan, za a ji cewa Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta fara jan kafa kan halartar zaman sulhu da Amurka a Pakistan duk da Donald Trump ya tura tawaga.
A labarin nan, za a ji cewa Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta fara jan kafa kan halartar zaman sulhu da Amurka a Pakistan duk da Donald Trump ya tura tawaga.
Najeriya na alhinin rasuwar tsohon shugaban NFA, Alhaji Ibrahim Galadima, wanda ya rasu a Kano yana da shekaru 78. Tinubu ya aika sakon ta'aziyya mai ratsa zuciya.
Wasu daga cikin shaidun gwamnatin Kano a shari'ar da ake tuhumar Abdullahi Ganduje da mallaka wa kansa hannun jarin gwamnati sun fara fuskantar barazana.
Shugaban hukumar EFCC, Ola Olukoyede, ya fito ya yi bayanai kan binciken da ake yi wa tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami. Ya ce ya gaji binciken ne.
Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta kaddamar da kyamarorin CCTV da aka kafa a kan dagar Third Mailand da ke Legas da aka kashe wa Naira biliyan 40.
Rahotanni sun nuna cewa Tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami na fuskantar sabon bincike kan wasu makamai da EFCC ta ci karo da su a gidansa na Kebbi.
A labarin nan, za a ni cewa Ministan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa mai ritaya ya kwantar da hankalin 'yan 'kasa game da matsalar tsaro.
'Yan sandan Oyo sun tsaurara tsaro a Ikoyi-Ile bayan 'yan bindiga sun aiko da takardar barazanar kai hari ranar 20 ga Janairu, 2026, don janyo raɗaɗi da hawaye.
Rundunar 'yan sandan jihar Edo ta dawo da zaman lafiya bayan wasu masu zanga-zanga kan tsaro sun farmaki Hausa da gidan sarki a Ekpoma a jihar Edo.
Kasafin kudin Najeriya na 2026 na tiriliyan ₦58.18 na fuskantar barazana sakamakon faduwar farashin mai da matsalar samar da danyen mai a cikin gida Najeriya.
Dakarun Operation Hadin Kai sun kashe ’yan ta’adda 8, wasu 11 sun miƙa wuya a Borno; an kama takin urea 12 da ake amfani da shi wajen yin bam a Janairu, 2026.
Labarai
Samu kari