Gwamnan Neja Mohammed Umaru Bago ya ce gonarsa tana biyan wadanda suka kammala jami’a mafi karancin N500k a wata, yayin da ya bukaci karin zuba jari a noma.
Gwamnan Neja Mohammed Umaru Bago ya ce gonarsa tana biyan wadanda suka kammala jami’a mafi karancin N500k a wata, yayin da ya bukaci karin zuba jari a noma.
Saudiyya ta ƙi ƙara wa Najeriya kason mahajjatan 2027, inda aka bar adadin a 50,000, yayin da hukumar NAHCON ta ce wa’adin cike bayanai bai canja ba.
Dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar NDC, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya bukaci gwamnatin tarayya ta gudanar da kidayar jama'a cikin gaggawa.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta amince da karin kudin jarabawar WAEC da NECO. An amince da karin ne na kaso 82 wanda zai fara aiki a shekarar 2027.
Uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu ta roki Burna Boy, Davido da sauran manyan mawaka da su ba da ta su gudunmawar wajen taimakawa talakawa.
Hukumar kiyaye hadurra ta kasa (FRSC) ta tabbatat da cewa wasu jami'anta ke rakiyar gawar abokin aikinsu zuwa gida sun fada tarkon 'yan bindiga a jihar Kogi.
Kungiyar Coalition of Northern Groups (CNG) ta soki gwamnatin jihar Katsina kan tsare Dr. Bashir Kurfi. Ta bayyana cewa 'yan bindiga ya kamata a rika yaka.
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Bauchi, Sanata Baba Tela ya mika komai ga Allah SWT, ya ce babu wanda ya isa ya kalubalanci hukucin da Ya yanke a duniya.
An gurfanar da fitaccen dan TikTok, DJ Chicken a kotun Majistare da ke Ogba a Legas kan zargin yi wa Seyi Tinubu barazanar kisa ta kafafen sada zumunta.
Malamin addini mai neman takarar gwamnan Kano a ADC, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce rashin abokan aiki ne ya hana Cristiano Ronaldo tabuka abin kirki a kofin duniya.
Nasa'i Muhammad Gwadabe ya rantse da Allah SWT cewa bai yi lalata da dalibarsa mai aure ba, ya karyata zargin da ake yi masa. Malamin jami'ar ya bada bangarensa.
Labarai
Samu kari