Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago ya tabbatar da mutuwar mutane 37 da ake zargi da haƙar ma’adinai ba bisa ka’ida ba a hannun NSCDC a Minna.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago ya tabbatar da mutuwar mutane 37 da ake zargi da haƙar ma’adinai ba bisa ka’ida ba a hannun NSCDC a Minna.
Mutane 33 da ake zargi da haƙar ma’adinai ba bisa ƙa’ida ba sun mutu a hannun Hukumar Tsaron Fararen Hula da Kare Muhalli ta Najeriya (NSCDC) a Jihar Neja.
Hukumar filin jirgin jihar Gombe ta sanar da cewa za ta yi bincike bayan zargin gudanar da lamuran siaysa a filin saukar jiragen sama bayan saukar ISa Ali Pantami.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya yi barazanar daukar mataki kan Peter Obi idan bai biya tara da bayar a hakuri ga filin girgin Abuja ba.
Dakarun rundunar sojin Najeriya sun bayyana yadda suka rika daukar matakai domin ceto daliban da aka sace a wata makaranta a jihar Oyo bayan garkuwa da su.
Mutum ɗaya ya mutu, bakwai sun jikkata bayan wani ɓangare na sabon ginin Majalisar Dokokin Gombe ya rufta. Gwamna Inuwa Yahaya ya ba da umarnin kan hakan.
Shugaba Bola Tinubu ya ƙi rattaba hannu kan kudurori biyu da Majalisar Tarayya ta zartar, yana mai cewa suna ɗauke da kura-kurai da suka saɓa wa kundin tsarin mulki.
An tabbatar da mutuwar mutum guda yayin da wasu ke kwance a asibiti suna jinya sakamakon ruftawar sabon ginin majalisar dokokin jihar Gombe ranar Juma'a.
Za a ji tsohon Shugaban Kotun Da'ar Ma'aikata (CCT), Danladi Yakubu Umar ya karkatar da sama da naira miliyan 15.5 zuwa asusun banki na matarsa lokacin yana ofis.
Wani bene mai hawa biyu ya ruguzo a jihar Kano. Benen da ya ruguzo ya jawo sanadiyyar rasa rai tare da raunata wasu mutane. An ceto wasu mutanen.
Murna da barke da aka samu rahoton ceto dalibai da malaman da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su a jihar Oyo. Sun kwashe fiye da kwanaki 50 a tsare.
Labarai
Samu kari