Gwamnatin jihar Kebbi ta nuna damuwa kan bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda. Ta bayyana cewa mambobin kungiyar suna gudanar da ayyukansu a jihar.
Gwamnatin jihar Kebbi ta nuna damuwa kan bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda. Ta bayyana cewa mambobin kungiyar suna gudanar da ayyukansu a jihar.
Rundunar yan sandan Najeriya ta bayyana cewa yan bijilanti ne a bidiyon da ake yadawa na wasu mutane na wucewa kusa da jami'an a kan babura a jihar Katsina.
Yayin da wasu 'yan kasar nan su ka fara zanga zanga a Neja da babban birnin tarayya Abuja, 'yan majalisa sun sanya ranar da za su yi taron gaggawa.
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya kawo karshen tsawon lokacin da aka shafe ana tattaunawa, ya sa hannu a dokar sabon mafi ƙarancin albashi yau Litinin a Abuja.
Rahotanni sun bayyana cewa ‘yan bumburutu sun fara cin karensu ba babbaka inda suke sayar da litar fetur kan N1,300 zuwa N1,500 sakamakon karancin man a kasar.
Wasu matasa sun fara gudanar da zanga zangar adawa da tsadar rayuwa a Najeriya a jihar Niger. Matasan sun yi kira ga Bola Tinubu kan dawo da tallafin man fetur.
Kungiyar yarbawa ta Afenifere ta samu baraka tsakaninta, inda aka samu bangarori biyu su na adawa da juna a kan zanga-zangar adawa da manufofin shuganan kasa,.
Wasu fusatattun 'yan Najeriya da MTN ya rufewa layin waya a ranar Lahadi sun yiwa ofishin kamfanin tsinke a safiyar Litinin domin jin ba'asin abin da ya jawo hakan.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka mayakan kungiyar ta'addanci ta Boko Haram a jihar Borno. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda takwas.
Rahotanni sun bayyana cewa dakarun sojojin Najeriya sun kafa shingen binciken ababen hawa a titin Keffi-Abuja sa'o'i 24 gabannin fara zanga-zangar tsadar rayuwa.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai farmaki a sansanin jami'an hukumar kwastam a jihar Kebbi. Sun hallaka jami'i daya tare da sace wani jami'in.
Labarai
Samu kari