Tsagin jam'iyyar PDP da ke karkashin jagorancin Kabiru Tanimu Turaki, ya gabatar da dan takarar gwamna a Gombe. Hakan na zuwa ne an ba Pantami takarda.
Tsagin jam'iyyar PDP da ke karkashin jagorancin Kabiru Tanimu Turaki, ya gabatar da dan takarar gwamna a Gombe. Hakan na zuwa ne an ba Pantami takarda.
Rundunar yan sandan Najeriya ta bayyana cewa yan bijilanti ne a bidiyon da ake yadawa na wasu mutane na wucewa kusa da jami'an a kan babura a jihar Katsina.
Mutane da dama sun jikkata bayan wasu miyagu sun farmaki babbar motar bas makare da kayan abinci a jihar Cross River inda suka tafka barna tare da sace kaya.
Kungiyar Ohanaeze Ndigbo ta ce mayasan Ibo sun fita daga jerin kungiyoyin da za su shiga zanga-zangar yunwa, inda suka zabi tattaunawa da gwamnati.
Rundunar yan sanda a jihar Anambara ta cafke wani mutum mai tsafi da kasusuwan dan Adam. Bokan mai suna Ezekiel ya ce daga jihar Ebonyi aka kawo masa kasusuwan.
Gwamnatin Jihar Yobe ya umarci makarantu sakandire da firamare su ba ɗalibansu hutu daga gobe Laraba, 31 ga watan Yuli saboda zanga zangar da za a yi.
Tsohon shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Uche Secondus ya ce shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ba zai iya hana zanga-zanga ba saboda shi ma ya ci moriyarta.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ba za ta iya cigaba da biyan tallafin man fetur ba kasancewar bai cikin kasafin kudin wannar shekarar. Idirs Muhammad ne ya magantu
Fitaccen mawakin siyasa, Dauda Kahuta Rarara ya ce shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya na kokarin gaske wajen tallafawa 'yan kasa da magance yunwa.
Hukumar kashe gobara ta nemi 'yan Najeriya da su gaggauta kai rahoton tashin gobara idan aka fara zanga-zangar yunwa a fadin kasar yayin da ta dauki na ta matakan.
'Yan majalisa sun yi ikirarin cewa barnar da aka tafk a NNPCL karkashin jagorancin Kyari ne ya haddasa bala'in da gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ke ciki.
Labarai
Samu kari