Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta fadi sunayen mutane da kamfanoni guda tara da ake zargi da tallafawa 'yan ta'adda. An sanya masu takunkumi.
Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta fadi sunayen mutane da kamfanoni guda tara da ake zargi da tallafawa 'yan ta'adda. An sanya masu takunkumi.
Rundunar yan sandan Najeriya ta bayyana cewa yan bijilanti ne a bidiyon da ake yadawa na wasu mutane na wucewa kusa da jami'an a kan babura a jihar Katsina.
Rahotanni sun nuna cewa mazauna Kano na fuskantar rashin karfin hanyoyin sadarwa kamar tangarɗar kira da matsalar intanet kwanaki kaɗan kafin fara zanga zanga.
Jagororin zanga zanga a Najeriya wanda suka hada da Femi Falana, Ebun-Olu Adegboruwa da Inibehe Effiong sun mika bayanansu ga yan sanda kuma sun tattuana.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya roki 'yan kasar nan su marawa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu baya, inda ya ce shugaban na da kyawawan manufofi.
Wani bam da 'yan ta'addan Boko Haram suka dasa ya yi sanadiyyar rasuwar wani babban akanta a jihar Borno. Wasu mutane da dama sun raunata a harin.
Akalla matasa 80,000 ne suka nemi tallafin Naira biliyan 110 awanni 72 bayan bude shafin asusun tallafawa matasa na NYIF. Jamila Bio Ibrahim ta sanar da hakan.
Rahotanni sun nuna cewa ana ci gaba da shirye-shiryen fara gudanar da zanga-zanga a fadin Najeriya. An bayyana jerin wuraren da za a gudanar da ita.
'Yan sanda sun samu nasarar cafke wata matar aure da ake zargin ta kashe mijinta bayan sun samu hatsaniya kuma ta yi kokarin guduwa da kayansa bayan kone gawarsa.
Kungiyar Arewa Consultative Forum (ACF) ta nesanta kanta da zanga-zangar yunwa da ake shirin farawa a fadin kasar daga ranar 1 zuwa 10 ga watan Agusta.
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya ce gwamnati za ta rika biyan matasan Niger Delta Naira miliyan 500 duk wata domin bunkasa rayuwarsu karkashin NIS.
Labarai
Samu kari