Dan majalisar Amurka, Riley Moore ya ce ya yi kokari a a bayyane da a sirrinace wajen ganin an kafa 'yan sandan jihohi a Najeriya. Ya ce ya yi maraba da dokar.
Dan majalisar Amurka, Riley Moore ya ce ya yi kokari a a bayyane da a sirrinace wajen ganin an kafa 'yan sandan jihohi a Najeriya. Ya ce ya yi maraba da dokar.
Rundunar yan sandan Najeriya ta bayyana cewa yan bijilanti ne a bidiyon da ake yadawa na wasu mutane na wucewa kusa da jami'an a kan babura a jihar Katsina.
Rahotanni a manhajar X da aka yada sun yi ikirarin cewa gwamnatin tarayya ta kara alawus din 'yan NYSC zuwa N77,000 duk wata. An gano gaskiya kan lamarin.
Kakakin majalisar wakilai, Abbas Tajuddeen ya roki ƴan Najeriya su kara hakuri tare da ba wa gwamnati lokaci ta gyara kasar nan, inda ya ce za a magance koken.
Gwamnonin Arewa ta yamma sun shirya taron zaman lafiya a Kaduna domin ba kwamishinonin tsaro horo kan yaki da yan bindiga. Gwamnan Kaduna ya kaddamar da taron.
Jami'an rundunar sojojin Najeriya sun yi nasarat hallaka ƙasurgumin ɗan ta'adda aka jima ana nema ruwa a jallo, sun kwato makamai bayan musayar wuta a Taraba.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi awon gaba da wata tsohuwar kwamishiniya a jihar Delta. 'Yan bindiga sun kutsa har cikin coci sannan suka tafka wannan ta'asar.
'Yan sanda a jihar Bauchi sun yi caraf da hadimin Sanata Ali Ndume da wasu magoya bayansa mutum biyu. Sun cafke su ne bayan sun yi yunkurin yin gangami.
Matasa a Najeriya na ci gaba da shirye-shiryen fitowa domin gudanar da zanga-zanga a fadin kasar nan. Zanga-zangar za a yi ta ne saboda tsadar rayuwa da talauci.
Gwamnatin jihar Zamfara karkashin jagorancin Dauda Lawal ta amince da ba da aikin titin hanyar Magami zuwa Dansadau wanda zai lakume makudan kudade har N81bn.
Gwamnatin jihar Kano karkashin Abba Kabir Yusuf ta dauki matakin tsaftar muhalli domin kaucewa ambaliyar ruwa, Hakan na zuwa ne bayan Bashir Ahmed ya yi korafi.
Labarai
Samu kari