Rundunar yan sandan Najeriya ta bayyana cewa yan bijilanti ne a bidiyon da ake yadawa na wasu mutane na wucewa kusa da jami'an a kan babura a jihar Katsina.
Rundunar yan sandan Najeriya ta bayyana cewa yan bijilanti ne a bidiyon da ake yadawa na wasu mutane na wucewa kusa da jami'an a kan babura a jihar Katsina.
Hukumar EFCC ta ce tana shirin gurfanar da shugaban kungiyar Fulani ta Miyetti Allah domin zargin da ake masa kan alaka da kudi ba ta hanyar da ta dace ba.
Babbar Kotun jihar Ogun ta umarci masu gudanar da zanga-zangar da su yi a wurare guda hudu kacal a jihar bayan shigar da korafi gabanta da gwamnati ta yi.
Karamin Ministan karafa a Najeriya, Uba Maigari ya roki 'yan jihar Taraba alfarma da su guji fita kan tituna domin gudanar da zanga-zanga da ake shirin yi.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya gana da sarakuna, malamai da ƴan kasuwa, ya gayyaci masu shirin yin zanga zanga zuwa gidan gwamnatin Kano don su tattauna.
Majalisar dattawan Najeriya ta bukaci 'yan Najeriya da su kara ba shugaban kasa Bola Tinubu lokaci. Godswill Akpabio ne ya yi wannan rokon a Abuja.
Kungiyar Ja'oji da ke jihar Kano ta fito zanga-zanga domin nuna goyon bayan Shugaba Bola Tinubu inda ta kalubalanci masu fita gobe Alhamis 1 ga watan Agustan 2024.
Daya daga cikin jagororin zanga zanga a Najeriya Inibehe Effiong ya zargi yan sanda da kama matashi mai suna Okpe Kingsley Adegwu bayan ya fito zanga zanga a Legas.
Fitaccen malamin addinin musulunci, Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya sabunta kira ga 'yan Najeriya a kan kokarin bore ga gwamnati, inda ya ce sojoji ba za su iya ba.
Sakataren gwamnatin tarayya, Sanata George Akume ya roƙi ƴan Najeriya su kauracewa zanga-zangar da aka shirya yi daga gobe Laraba, 1 ga watan Agusta, 2024.
Yayin da ya rage kasa da awanni 24 a fara gudanar da zanga Zanga a fadin kasar nan, gwamnatin jihar Yobe ta zauna da shugabannin hukumomin tsaro.
Labarai
Samu kari