Hukumar EFCC ta ce tana shirin gurfanar da shugaban kungiyar Fulani ta Miyetti Allah domin zargin da ake masa kan alaka da kudi ba ta hanyar da ta dace ba.
Hukumar EFCC ta ce tana shirin gurfanar da shugaban kungiyar Fulani ta Miyetti Allah domin zargin da ake masa kan alaka da kudi ba ta hanyar da ta dace ba.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai wani harin ta'addanci a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun kashe wani babban limami tare da sace matan aure yayin harin.
Gwamnonin jihohi sun ja kunnen masu zanga zanga su bi hankali ban da yin duk wani abu da zai iya kawo tashin tashin a tsawon lokacin da za su ɗauka.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta shirya aiwatar da umarnin kotu wanda ya tilasta takaita zanga-zanga a wasu wurare. Za a fara zanga-zangar ne dai a ranar Alhamis.
Babban sufetan ƴan sanda na ƙasa IGP Kayode ya ce rundunar ƴan sanda ba za ta zuba ido tana kallo wasu su tayar da tarzoma a ƙasar nan da sunan zanga zanga ba.
Kwamishinan 'yan sandan jihar Edo, Funsho Adegboye, ya bayyana cewa za su goyi bayan masu gudanar da zanga-zanga a jihar. Ya kafa musu muhimmin sharadi.
A ranar Alhamis, 1 ga watan Agusta, matasa za su hau kan tituna domin yin zanga zangar adawa da manufofin gwamnati da suka haifar da tsadar rayuwa.
Gwamnatin jihar Zamfara ta dauki matakin rufe makarantu saboda zanga-zangar da za a fara gudanarwa a fadin kasar nan kan tsadar rayuwa a ranar 1 ga watan Agusta.
Rahotanni sun nuna aƙalla mutane 19 sun kwanta dama bayan wani bam da ƴan ta'addan Boko Haram suka dasa ya tashi a teburin mai shayi a jihar Borno.
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta dakile masu shirin gudanar da zanga-zanga a gobe Alhamis 1 ga watan Agustan 2024 inda ta ce a filin wasa kawai za su tsaya.
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya amince da nadin jigon jamiyyar NNPP, Buba Galadima a matsayin shugaban kwamitin gudanarwa na Kwalejin Fasaha a jihar.
Labarai
Samu kari