Hukumar EFCC ta ce tana shirin gurfanar da shugaban kungiyar Fulani ta Miyetti Allah domin zargin da ake masa kan alaka da kudi ba ta hanyar da ta dace ba.
Hukumar EFCC ta ce tana shirin gurfanar da shugaban kungiyar Fulani ta Miyetti Allah domin zargin da ake masa kan alaka da kudi ba ta hanyar da ta dace ba.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai wani harin ta'addanci a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun kashe wani babban limami tare da sace matan aure yayin harin.
Wani malamin addini a jihar Filato ya jagoranci matasa zuwa zanga zangar adawa da tsadar rayuwa a jihar Filato. Dakta Isa El-Buba ya ce wahalar rayuwa ta yi yawa.
Jami'an tsaro sun farattaki matasa a kofar gidan gwamnatin Kano yayin da masu zanga zanga suka fara kona taya. Sun harba borkonon tsohuwa da harbi sama.
Rahotanni sun bayyana cewa daruruwan masu zanga-zanga sun haddasa cunkoson ababen hawa a hanyar Abuja zuwa Kaduna bayan toshe titi a Suleja da ke jihar Neja.
Wani jami'in tsaro ya yi harbi bisa kuskure lokacin da ake gudanar da zanga-zangar nuna adawa da tsadar rayuwar da ake fama da ita a jihar Borno.
Jami'an ƴan sanda sun tarwatsa masu zanga-zangar da suka matsa sai sun ga mai martaba sarkin Bauchi, sun harba masu barkonon tsohuwa mai sa hawaye.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya bukaci 'yan Najeriya da su tambayi gwamnoni abin da suka yi da kudaden da ake ba su daga asusun gwamnatin tarayya.
Babban sufeton 'yan sandan kasa, Olukayode Ogbetokun ya ce bayanan sirri sun tabbatar da cewa wasu tsageru sun shirya tayar da hargitsi a kasar nan.
Kungiyar lauyoyi ta kasa, NBA za ta ba masu zanga zanga da aka zalunta kariya kyauta a dukkan jihohin Najeriya. NBA ta yi umurni da saka ido a fadin Najeriya.
Gwamnan jihar Jigawa ya dauki hadimai kusan 200 a yayin da ake fama da wahalar rayuwa a Najeriya. Sakataren gwamnatin jihar, Bala Ibrahim ne ya sanar.
Labarai
Samu kari