Gwamnatin Kano ta shigar da ƙara a Kotun Ɗaukaka Ƙara bayan kotun jiha ta yi watsi da shari’ar da ta shafi tsohon kwamishina Murtala Garo da wasu mutane.
Gwamnatin Kano ta shigar da ƙara a Kotun Ɗaukaka Ƙara bayan kotun jiha ta yi watsi da shari’ar da ta shafi tsohon kwamishina Murtala Garo da wasu mutane.
Wasu makiyaya dauke da makamai sun kai farmaki kan wasu kauyukan jihar Jigawa a Arewacin Najeriya. Makiyayan sun raunata mutum takwas tare da lalata gonaki.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya tura sakon taa'aziyya kan rashin da karamar Ministar harkokin 'yan sanda, Hajiya Imaam Sulaiman-Ibrahim ta yi.
Mai shari’a K.B. Olawoyin na babbar kotun Oyo ya haramtawa Sarkin Ogbomoso, Oba Afolabi Ghandi Olaoye tsige babban limamin Ogbomoso, Sheik Teliat Yunus Ayilara.
Gwamna Umar Namadi Ɗanmodi ya ce zai bi al'adar jihar Jigawa wajen yanke sabon mafi ƙarancin albashin ma'aikatan gwamnati, ya ce ba su fara tattaunawa ba.
A ranar Alhamis, 27 ga watan Yuni, 2024 kimar kudin gida Najeriya watau Naira ta kara yi ƙasa a kasuwar hada-hadar nusayar kuɗi ta NEFEM, ta dawo N1510/$.
Shehu Sani ya caccaki Majalisar tarayya a kan shirin gina katafaren asibiti, ya e babu bukatar asibitin a Abuja domin 'yan majalisa suna da karamin asibiti.
Kungiyar Fulani makiyaya ta (MACBAN) ta bukaci a kare martaba da kimar kujerar Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III. Ta gargadi gwamnatin Sokoto.
Kungiyar malaman jami’a da aka fi sani da ASUU, ta jawo hankalin jama’a game da abin da ke faruwa a jami’ar SAZU, ana barin makarantar saboda rashin tsarin fansho.
A lokacin da ake kuka kan tsadar rayuwa da farashin abinci, gwamnatin tarayya ta na kokarin sayo jirgin biliyoyi domin fadar shugaban kasa daga kasar waje.
Labarai
Samu kari