Rundunar yan sandan jihr Legas ta ce bam din da aka dasa a wata mota ya tarwatse ne lokacin da aka yi yunkurin tayar da motar, mutum daya ya samu runi.
Rundunar yan sandan jihr Legas ta ce bam din da aka dasa a wata mota ya tarwatse ne lokacin da aka yi yunkurin tayar da motar, mutum daya ya samu runi.
Dan ta'adda, Bello Turji ya bayyana cewa a shirye yake a yi zaman lafiya da shi ko kuma yaki idan aka zabi hakan. Bello Turji ya ce bai ajiye makami ba.
Gwamnatin tarayya ta musanta cewa ta na da hannu cikin matsalolin sadarwa da ake fuskanta a kasar nan, duk da kalubale da aka fuskanta dab da zanga-zanga
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar karfafi matasa masu zanga zangar adawa da tsadar rayuwa a Najeriya, ya bukaci Bola Tinubu ya sauraresu.
Mai martaba sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II ya yi kira ga matasa da su yi taka tsantsan, kar su bari ayi amfani da su wajen rusa Kano da Arewa.
Gwamnan jihar Jigawa, Umar Namadi ya tunatar da masu zanga zanga a jihar cewa ka da su manta samu da rashi duk na Allah ne, babu wanda zai iya talauta wani.
Kungiyar gamayyar jam'iyyun siyasa a Najeriya, CUPP ta ce shugaba Bola Tinubu ya yi kuskure wajen hanyoyin da zai bi wajen shawo kan matasa masu zanga zanga.
Dan takarar shugaban kasa a shekarar 2023 a jam'iyyar Labour, Peter Obi ya wanke kansa daga bidiyon sukar yan Arewa da jagorantar zanga zanga a birnin Abuja.
Jama'a a jihar Jigawa sun fito zanga-zanga duk da haramcin fita na awanni 24 da gwamnatin jihar ta sanya. Jamai'an tsaro sun hana mutanen shiga yankin Zai.
Babban sakataren hukumar bayar da agajin gaggawa ya Yobe (YOSEMA), Dr. Mohammed Goje ya ce an dauki matakin samawa wadanda boko haram su ka kora wurin zama.
Jagoran zanga zangar kungiyar Take it Back Movement, Damilare Adenola ya koka kan yadda yan sanda suka musu ruwan borkonon tsohuwa a birnin tarayya Abuja.
Labarai
Samu kari