A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmed Gumi ya bayyana cewa akwai bukatar kasar Najeriya ta gaggauta datse duk wata alakar soji da gwamnatin Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmed Gumi ya bayyana cewa akwai bukatar kasar Najeriya ta gaggauta datse duk wata alakar soji da gwamnatin Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmed Gumi ya bayyana cewa akwai bukatar kasar Najeriya ta gaggauta datse duk wata alakar soji da gwamnatin Amurka.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya sassauta hukuncin kisan da aka yanke waMaryam Sanda, ya dawo da shi hukuncin daurin shekaru 12 a gidan gyaran hali.
Majalisar dattawa ta kammala aikin tantance sababbin hafsoshin tsaron da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada. Ta amince da nadin da aka yi musu.
Sabon hafsan sojojin kasan Najeriya, Manjo Janar Waidi Shaibu, ya sha alwashin ragargazar 'yan ta'addan Lakurawa da ke kai hare-hare a yankin Arewaci.
Majalisar Wakilan Tarayya ta kammala tattaunawa kan bukatar ciyo bashin Dala biliyan 2.3 daga kasashen ketare, ta amince da bukatar shugaban kasa, Bola Tinubu.
Gwamnatin Najeriya ta sake cire sunayen wadanda ta yi afuwa bayan da aka yi ta sukar jerin wadanda aka bayyana za a sake daga magarkama a Najeriya.
Rikici ya barke tsakanin mabiya Izala Jos da dangin Danburam kan mallakar masallacin Donga, inda mutum ɗaya ya rasa ransa, an kuma lalata dukiya.
Gwamnatin jihar Kebbi ta fito ta yi magana kan rahotannin da ke cewa akwai wani boyayyen filin jirgin sama a Argungu. Ta bayyana cewa karya ce tsagwaronta.
Majalisar Dattawan Najeriya ta tantance tare da amince wa da nadin babban hafsan tsaro na kasa, Janar Oluyede saboda ta taba tantance shi a baya.
Tsohon ministan sadarwa, Isa Ali Pantami ya gargadi malamai su guji sukar junansu a bainar jama’a, yana cewa kafofin sadarwa sun haifar da yawaitar jayayya.
Labarai
Samu kari