Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Kwamandan NSCDC na jihar Neja, Suberu Aniviye, bayan mutuwar masu haƙar ma’adinai da ake tsare da su a jihar da aka tabbatar.
Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Kwamandan NSCDC na jihar Neja, Suberu Aniviye, bayan mutuwar masu haƙar ma’adinai da ake tsare da su a jihar da aka tabbatar.
Babbar Kotun Shari’a da ke Kofar Kudu a ƙaramar hukumar birnin Kano ta fara sauraron ƙarar da aka shigar kan babban malamin musulunci, Sheikh Lawan Abubakar Triumph.
Yakubu Musa da Ja’afar Ja’afar sun tuntubi mijin matar nan domin yi wa bangarorin adalci, ya jero dukkan abin da ya ce ya sani a zargin da ake yi wa Nasa'i Gwadabe.
Darakta Janar na hukumar PFIPC da ake ta cece kuce kan yadda aka kafa ta, Prince Ademola Adeniyi ya bukaci a gudanar da bincike na musamman mai zaman kanta.
Gwamnatin Zamfara ta fara ɗaukar sababbin malamai 3,050 domin koyarwa a makarantun firamare da ƙananan sakandare, tare da bayyana sharuddan neman aikin.
Rundunar 'yan sandan Najeriya za ta gurfanar da Adeniyi Adeyemi mai ikirarin shugabantar hukumar PFIPC kara gaban kotu. Ana yi masa tuhume-tuhume takwas.
Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta zartar da hukunci kan karar da ke naman hana hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) amincewa da zaben ADC.
Wasu 'yan bindiga sun yi garkuwa da shugaban wata makarantar firamare a jihar Oyo tare da neman Naira miliyan 30 a matsayin kudin fansa kafin sakinsa.
Ministan ayyuka, David Umahi ya fito ya yi magana kan mutuwar wata ma'aikaciyar jinya a gidansa. Ya ce iyalan marigayiyar za su shigar da kara a kotu.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya umarci hukumar NIMC ta tabbata kowane 'dan Najeriya ya yi rijistar lambar dan kasa ta NIN kafin karshen 2026.
Wasu fursunoni sun samu nasarar kammala haddar Al-kur'ani a gidan gyaran hali na Kano da ke Kurmawa. An ba su kayayyakin tallafi kan kokarin da suka yi.
Labarai
Samu kari