A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmed Gumi ya bayyana cewa akwai bukatar kasar Najeriya ta gaggauta datse duk wata alakar soji da gwamnatin Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmed Gumi ya bayyana cewa akwai bukatar kasar Najeriya ta gaggauta datse duk wata alakar soji da gwamnatin Amurka.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta tabbatar da harin da sojojin Amurka suka kawo kasar ta sama,.inda ta ce an yi haka ne domin dakile ta'addanci da asarar rayuka.
‘Yan bindiga sun kai mummunan hari a Na’alma da ke karamar hukumar Malumfashi a Katsina, inda suka kashe mutane da dama yayin sallar Asubahin yau Laraba.
Gwamnatin tarayya ta yi kira ga gwamnatocin jihohi da su samar da wutar lantarki a jihohinsu. Ministan makamashi ya ce gwamnatin za ta hada kai da su.
Rahotanni sun nuna jam'iyyar PDP na fuskantar rikici yayin da gwamnoni uku ke shirin komawa APC, abin da ke jefa dimokuraɗiyyar Najeriya cikin barazana.
A labarin nan, za a ji cewa wani Darakta Janar a yankin Kudu maso Gabas ya shiga hannun sojojin Najeriya bisa hada baki a shirin juyin mulki a kasa.
Sarkin Kano na 16, mai martaba Muhammdu Sanusi ya koka da cewa ana yawan kashe kudi a karkashin gwamnatin Bola Tinubu bayan cire tallafin man fetur.
Ministan makamashin Najeriya, Bayo Adelabu ya ce Najeriya ta fara fitar da kayan sola da ta kare zuwa kasuwannin Afrika ta Yamma. Ya ce an fara fitar da su Ghana.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an hukumar tsaron farin kaya, DSS ta cafke wani mai suna Innocent Chukwuma bayan an gano yana wallafa sakonnin juyin mulki.
Gwamnatin Najeriya ta bayyana aniyar fadada shirin raba tallafin kudi kai tsaye ga 'yan kasa zuwa kananan hukumomi 774. Ministan kudi, Wale Edun ne ya fadi haka
Sarki Muhammadu Sanusi II ya bayyana dalilin da yasa Goodluck Jonathan ya dakatar da cire tallafin man fetur a 2012, yana cewa tsoron harin Boko Haram ne.
Labarai
Samu kari