Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Dan gwagwarmaya kuma lauya mai rajin kare hakkin dan adam, Deji Adeyanju, ya ragargaji 'yan adawa kan maganganun da suke yi dangane da shari'ar Abubakar Malami.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya mika sakon ta'aziyya bisa raauwar Sarkin Badagry, ya bukaci yan Najeriya su yi koyi da halayen marigayin nagari.
Jami'an Amotekun da me sintiri a jihar Ondo sun tabbatar da kama wata mota dauke da Hausawa 38 inda suka jami'an suka ce ba su gamsu da yadda aka gan su ba.
Rikicin ilo tsakanin manyan sarakunan Yarbawa na neman dawowa sabo bayan Olubadan na Ibadanland, Oba Rashidi ya ki amsa gaisuwar Alaafin a tsakiyar taro.
Wani rahoto ya yi ikirarin cewa sojojin Amurka sun kashe Lakurawa 155 a harin da suka kawo Najeriya a 2025. Wani bincike ya ce babu wata hujja ta nasarar harin.
A labarin nan, za a ji cewa ana zargin ƴan ta'adda na karɓe iko da wasu dazuka a Kano da Katsina,inda suke karban kuɗin fansa tare da mulkar mutane da zalunci.
Sanata Barau Jibrin ya kawo sabon shirin tallafawa jama'a a Kano ta Arewa. Zai raba kudi, motoci, babura, keken hawa, keken dinki, da tallafi a ilimi da kasuwanci.
Rahotannin sirri sun bayyana cewa ana zargin ISWAO ta cefano manyan makaman yaki ciki har da jirage marasa matuka, an nemi sojoji su tashi tsaye.
Jami'an rundunar 'yan sandan Najeriya sun yi aragama da wasj taagerun 'yan bindiga a jihar Kaduna. 'Yan sandan sun wasu daga cikinau bayan dakile harin da suka kawo.
Labarai
Samu kari