Koriya ta Arewa ta yi gargadin kara mayar da martani ga atisayen sojin Amurka da kawayenta, tana mai cewa za ta ci gaba da karfafa karfin nukiliyarta.
Koriya ta Arewa ta yi gargadin kara mayar da martani ga atisayen sojin Amurka da kawayenta, tana mai cewa za ta ci gaba da karfafa karfin nukiliyarta.
Babbar Kotun Shari’a da ke Kofar Kudu a ƙaramar hukumar birnin Kano ta fara sauraron ƙarar da aka shigar kan babban malamin musulunci, Sheikh Lawan Abubakar Triumph.
A labarin nan za a ji cewa hukumar NIMC a Najeriya ta bayyana dalilin da ke hana ta bibiyar masu garkuwa da mutane ta lambar NIN duk da suna amfani da waya.
Rahotanni sun ce tsohon shugaban BCDA, Dakorinama Alabo George, ya ci gaba da zama a ofis duk da sanar da Abdulrazak Namdas a matsayin sabon shugaban hukumar.
Labarin da ya zo shi ne kamfanin Dangote ya sanya ladan ₦500,000 ga duk wanda ya ba da rahoton amfani da motocin safararsa ta hanyar da ba ta dace ba
Tsohon ministan wasanni, Solomon Dalung ya ziyarci gidan malamar Islamiyya, Ummulkahiri da aka kashe a Kaduna. Ya tattauna da 'ya'yanta da mijinta.
An samu karin bayani kan matakan da sojoji da sauran hukumomi suka dauka wajen ganin sun ceto daliban jihar Oyo wajen cafke iyalan 'yan bindigan.
Rahoton SARI Global ya nuna cewa mutane 792 sun mutu a hare-haren 'yan bindiga 882 a Najeriya cikin Yunin 2026, yayin da Borno ta kasance jihar da abin ya fi shafa.
A labarin nan, za a ji cewa Barista Bulama Bukarti ya lissafo jerin daliban da aka sace a jihar Borno, har da wadanda aka sace rana daya da na Oyo.
Rundunar Operation Hadin Kai ta ce ta kashe mai ɗaukar bidiyon ISWAP a Borno tare da ƙwato kyamara mai ɗauke da bayanai kan ƙwararrun ƴan ta'adda daga ƙasashen waje.
Sanata Lindsey Graham ya yi martani cikin rashin tsoro ga barazanar Iran kwanaki biyar kafin rasuwarsa, bayan an nuna hotonsa a jana'izar Ali Khamenei.
Labarai
Samu kari