Uwargidan shugaban Amurka, Melania Trump ta fito fili ta musanta duk wata alaka da Jeffrey Epstein, tana cewa zarge-zargen da ake yadawa gaba daya karya ne.
Uwargidan shugaban Amurka, Melania Trump ta fito fili ta musanta duk wata alaka da Jeffrey Epstein, tana cewa zarge-zargen da ake yadawa gaba daya karya ne.
An sanar da cewa za a samu karancin wutar lantarki a jihohin Gombe, Bauchi, Taraba, Yobe, Borno, Filato da Adamawa a Arewacin Najeriya saboda wani gyara.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda bayan sun yi musu kwanton bauna a jihar Kaduna. Sojojin sun kuma kwato makamai masu yawa.
Kwamishinan yan sandan Oyo ya sasanta Oba Ghandi Afolabi Olaoye da limami Yunus Tella Olushina Ayilara kan sabani da suka samu a kan zuwa aikin hajjin bana.
Bayan jan kunne da hukumar kula da yanayi ta kasa (NIMET) ta yi kan barkewar ambaliyar ruwa a Najeriya, a jiya ruwa ya mamaye jihar Legas, inda aka rufe shaguna.
Sanata Muhammadu Danjuma Goje ya bukaci shugaba Bola Tinubu ya saka yankin Arewa maso gabas cikin ayyukan titi da gwamnatin tarayya ke kokarin farawa.
Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantu (JAMB) ta bayyana cewa ta gano dubannan matasan kasar nan da ke karyar sun kammala manyan makarantu.
Miyagun 'yan bindigan da suka yi garkuwa da wata alkaliya tare da 'ya'yanta a jihar Kaduna sun bukaci a ba su makudan kudade a matsayin kudin fansa.
Ana ta cece-kuce kan zargin rattaba hannu da Gwamnatin Tarayya ta yi game da yarjejeniyar Samoa wanda ake zargin akwai auren jinsi a ciki da sauran abubuwa.
Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf zai kammala ayyukan da Rabi'u Musa Kwankwaso ya fara amma Ganduje ya yi watsi da su a lokacin da yake gwamna.
Majalisar Dattawa ta ankarar da yan kasar nan cewa an shigo da wani nau'in gurbataccen man fetur da kuma dizel cikin kasar nan wanda zai iya jawo matsaloli.
Labarai
Samu kari