Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta yanke hukuncin daurin shekaru 40 kan mahaifiya da yar uwar Battujo, wani kasurgumin dan ta'adda da aka kashe a Kogi.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta yanke hukuncin daurin shekaru 40 kan mahaifiya da yar uwar Battujo, wani kasurgumin dan ta'adda da aka kashe a Kogi.
Tsohon gwamnan Oyo, Cif Rashidi Ladoja ya ce babu mai hana shi samun sarautar Olubadan na Ibadan a jihar idan har ubangiji ya ƙaddara masa haka a rayuwarsa.
Jami'an tsaro sun dira a kan mutanen da suka fito zanga-zangar nuna adawa da halin kuncin da ake ciki a kasar nan. Sun cafke mutum uku a birnin Abuja.
Tun bayan jawabin da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi ga 'yan kasar nan aka samu masu ganin rashin ingancin jawabin saboda kin duba koken 'yan kasa.
Rundunar yan sanda a jihar Kano ta yi magana kan zargin kashe matasa masu zanga zangar tsadar rayuwa a unguwar Nasarawa, Rijiyar Lemo da Kurna a makon da ya wuce.
Shugaban kungiyar ci gaban dan Adam da muhalli (HEDA), Olarenwaju Suraju ya zayyana manyan ma'aikatu uku da ayyukan cin hanci da rashawa ya yiwa katutu a Najeriya.
Gwamnatin Kano za ta kafa kwamitin shari’a domin yin cikakken bincike kan yadda hukumomin tsaro suka gudanar da ayyukansu a lokacin zanga-zanga a jihar.
Bayan shafe kwananki hudu ana zanga zangar lumana a jihar Filato, wasu matasa sun jefa jihar a matsala bayan sun yiwa yan kasuwa barazana kan kayansu a Jos.
Ma'aikatar shari'a ta Kano ta tafka asara bayan masu zanga-zanga sun kutsa cikinta tare da sace muhimman abubuwa daga cikin akwai kudi masu yawa da bindigu.
Jigon jam'iyyar APC a jihar Kano, Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso, ya bukaci a dora alhakin barnar da aka yi a Kano yayin zanga-zanga kan Gwamna Abba Kabir Yusuf.
Labarai
Samu kari