Babban Bankin Najeriya (CBN) ya karyata hoton takardar N5,000 mai ɗauke da fuskar Shugaba Bola Tinubu da ke yawo, inda ya ce labarin ƙarya ne babu gaskiya.
Babban Bankin Najeriya (CBN) ya karyata hoton takardar N5,000 mai ɗauke da fuskar Shugaba Bola Tinubu da ke yawo, inda ya ce labarin ƙarya ne babu gaskiya.
Majalisar dattijan Najeriya ta yi kira ga gwamnatin tarayya ta sauya salon tunkarar ƴan tada kayar baya domin magance hare-hare irin wanda aka kai Gwoza a Borno.
Wani matashi mai suna Ufuoma Umurie ya hallaka mahaifinsa wanda babban Fasto ne mai suna Isaac Umurie yana tsaka da bacci a jihar Delta a yau Laraba.
Rundunar yan sanda a jihar Rivers ta kama shugaban yan banga mai suna Felix Nwaobakata dauke da kokon kai da kasusuwan mutane bayan ya yi kisan kai.
Daraktan hukumar NFC, Ali Nuhu ya ce za su ba matasa masu hidimar kasa ta NYSC gudumawar koyon sana'a. Ya fadi haka ne bayan ganawa da shugabar NYSC a Filato.
A safiyar yau ne 'yan ta'adda su ka kai hari garin Ayati a karamar hukumar Ukum inda su ka kashe mutane 11 ba haira ba dalili, wannan ja jawo mutane yin zanga-zanga.
Sanatoci daga Kudu maso gabashin kasar nan sun gana da babban lauyan kasa kuma ministan shari'a, Lateef Fagbemi SAN kan batun sakin Nnamdi Kanu daga kurkuku.
Mai bincike a hukumar EFCC, ya bayyana yadda tsohon mai ba da shawara a harkokin tsaro, Sambo Dasuki ya ba tsohon gwamnan Ekiti, Ayodele Fayose N1.2bn.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun hallaka 'yan gudun hijira bayan sun farmake su a jihar Benue. 'Yan bindigan sun hallaka mutanen ne yayin da suke dawowa daga gona.
Shawarar samar da jihar Adada, sabuwar jiha a yankin Kudu maso Gabas ta tsallake karatu na farko a majalisar dattawa. Ga wasu abubuwa 5 da ya kamata ku sani.
Labarai
Samu kari