Ma'aikatar ilimi ta kasa ta yi magana kan rade-radin cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta rusa hukumar NBAIS da ke amfanar da ɗalibai Musulmi a Najeriya.
Ma'aikatar ilimi ta kasa ta yi magana kan rade-radin cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta rusa hukumar NBAIS da ke amfanar da ɗalibai Musulmi a Najeriya.
Ma'aikatar ilimi ta kasa ta yi magana kan rade-radin cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta rusa hukumar NBAIS da ke amfanar da ɗalibai Musulmi a Najeriya.
Tsohuwar shugabar hukumar raya Neja Delta (NDDC), Ibim Semenitari ta yi kira ga Shugaba Bola Tinubu da ya magance tsadar abinci domin talaka na shan wuya.
Wasu 'yan daba sun tafka barna a coci bayan sun kai farmaki yayin da ake zanga-zanga a jihar Katsina. 'Yan daban sun kwashe kayan miliyoyin naira.
Masarautar Daura a jihar Katsina ta yi martani kan zargin kai hari gidan tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ko kuma na Sarkin Daura a jihar Katsina.
Masu zanga-zangar, wadanda suka fara a ranar Lahadi, 1 ga Agusta a Ring Road da ke Benin da kewaye, sun dakatar da zanga-zangar bayan jawabin Shugaba Tinubu.
Jagororin matasa sun sanar da janye zanga-zangar da suke yi a yankin Ojota da ke jihar Legas bayan Shugaba Bola Tinubu ya gabatar da jawabi a safiyar Lahadi.
Wasu matasa sun tarwatsa masu zanga-zanga a yankin Ojota da ke jihar Lagos da cewa ai Shugaba Bola Tinubu ya riga ya yi jawabi ga 'yan kasar kan matsalar.
Legit Hausa ta tattaro martanin da wasu ‘yan Najeriya suka yi game da jawabin da shugaban kasa Bola Tinubu ya yi game da zanga-zangar yunwa da ake yi a kasar.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Imo inda suka hallaka wani shugaban kauye tare da wasu masu unguwanni.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa ta dauki matakai domin rage wahalhalun da ake fama da su a kasar nan. Ya ce ya ba jihohi N570bn.
Labarai
Samu kari