Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana cewa a shirye yake ya sadaukar da ransa domin ceto daliban da 'yan bindiga suka yi awon gaba da su zuwa daji.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana cewa a shirye yake ya sadaukar da ransa domin ceto daliban da 'yan bindiga suka yi awon gaba da su zuwa daji.
Ma'aikatar ilimi ta kasa ta yi magana kan rade-radin cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta rusa hukumar NBAIS da ke amfanar da ɗalibai Musulmi a Najeriya.
Jagororin matasa sun sanar da janye zanga-zangar da suke yi a yankin Ojota da ke jihar Legas bayan Shugaba Bola Tinubu ya gabatar da jawabi a safiyar Lahadi.
Wasu matasa sun tarwatsa masu zanga-zanga a yankin Ojota da ke jihar Lagos da cewa ai Shugaba Bola Tinubu ya riga ya yi jawabi ga 'yan kasar kan matsalar.
Legit Hausa ta tattaro martanin da wasu ‘yan Najeriya suka yi game da jawabin da shugaban kasa Bola Tinubu ya yi game da zanga-zangar yunwa da ake yi a kasar.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Imo inda suka hallaka wani shugaban kauye tare da wasu masu unguwanni.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa ta dauki matakai domin rage wahalhalun da ake fama da su a kasar nan. Ya ce ya ba jihohi N570bn.
Legit Hausa ta lissafo wasu muhimman abubuwa guda 9 da Shugaba Bola Tinubu ya fada a ranar Lahadi, 4 ga watan Agusta, yayin jawabi ga masu zanga-zangar yunwa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce ba zai zura idanu ya kyale wasu tsirarun 'yan siyasa su tarwatsa Najeriya ba ta hanyar rura wutar zanga-zangar da ake yi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya fito ya gayawa 'yan Najeriya dalilinsa na cire tallafin man fetur a jawabin da ya yi kan zanga-zangar da ake yi a fadin kasar nan.
Kungiyar Edolites For Peace and Progress ta yi zargin cewa APC na kokarin kwace zanga-zangar yunwa da ake yi domin cimma manufar siyasa a jihar Edo.
Labarai
Samu kari