A labarin nan, za a ji cewa wani tsohon ɗan Boko Haram ya kashe jami'in tsaron CTJF a yayin da sa-in-sa ta shiga tsakaninsu a jihar Borno, an fara bincike.
A labarin nan, za a ji cewa wani tsohon ɗan Boko Haram ya kashe jami'in tsaron CTJF a yayin da sa-in-sa ta shiga tsakaninsu a jihar Borno, an fara bincike.
Wani mutumi a Dutse da ke jihar Jigawa ya fasa aurar da ‘yarsa ana saura kwana daya saboda goyon bayan saurayin ga Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu na Najeriya.
Babbar kotun tarayya ta umarci alkalan Kano guda biyu da su ajiye mukaman da gwamnatin Kano ta ba su na bincikar tsohon gwamna Abdullahi Ganduje.
Babbar kotun jihar Kano da ke sauraron shari'a kan rikicin masarautun Kano ta haramta lauyoyin da ke wakiltar bangarorin yin hira da manema labarai.
Sanata mai wakiltar Ondo ta kudu, Jimoh Ibrahim, ya ce yana da manhaja a wayarsa da ke gano adadin bindigogin da ke cikin zauren majalisar dattawa a kullum.
Gwamnatin tarayya ta gargadi jihohin Najeriya 19 kan barazanar ambaliyar ruwa daza su fuskanta a damunar bana. Ministan ruwa da muhalli ne ya fadi haka.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya yi barazanar hukunta duk wani bankin ajiyar kudi da aka kama yana kin karbar lalatattun takardun Naira daga abokan huldarsa.
A yau ne babbar Kotun Musulunci da ke zamanta a Rijiyar Zaki ta ci gaba da sauraron shari'ar matashin da ya kashe mutane 23 a karamar hukumar Gezawa a Kano.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada Uzoma Nwagba shugabancin hukumar CREDICORP mai ba da bashi ga ma'aikatan Najeriya. A jiya Laraba ne aka nada shi.
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi (NDLEA) ta bayar da shawara ga ma'aurata domin kare ta'ammali da miyagun kwayoyi tsakanin ma'aurata.
Gwamnatin jihar Oyo ta ayyana ranar hutu domin murnar zagayowar shekarar musulunci. Gwamnatin ta ayyana ranar Litinin, 8 ga watan Yuli a matsayin ranar da ba a aiki.
Labarai
Samu kari