Wata majiya daga Iran ta bayyana cewa Amurka ta amince ta saki kadarorin Iran da aka rike a Qatar. Jami'in gwamnatin Amurka ya yi magana kan lamarin.
Wata majiya daga Iran ta bayyana cewa Amurka ta amince ta saki kadarorin Iran da aka rike a Qatar. Jami'in gwamnatin Amurka ya yi magana kan lamarin.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
An kama wasu ma'aikatan banki bisa zarginsu da sace kudin wani mutumin da ya rasu ya barwa magada. Yanzu haka ana bincike don gurfanar dasu a kotu.
Wani mutum ya aikata aikin dana-sani, inda ya kashe mahaifiyarsa kan ta ki amincewa da ba shi kudin manjan da suka siyar. Rahoto ya bayyana yadda ta kaya.
Shugaban sojin ruwan Najeriya ya ce maganin matsalar tsaro a Najeriya ba komai bane face 'yan Najeriya su koma ga Allah su dukufa da addu'a gadan-gadan.
Malamai a Arewacin Najeriya sun bayyana cewa, ba za su amince ba a taba martabar Sakin Musulmi alhali suna kallo. Sun bayyana matsayarsu kan ci gaba da mulkin.
Gwamnatin jihar Kano ta yi martani kan bullar wata kungiya da ke tallata auren jinsi a jihar tare da kaddamar da bincike mai karfi domin daukar mataki kan lamarin.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya magantu kan karuwar sace-sacen yan Najeriya. Wannan na zuwa ne bayan sace wasu yan jarida biyu a Kaduna.
Shugaban jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), Hashim Dungurawa, ya zargi shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da goyon bayan Aminu Ado Bayero.
Rundunar sojojin Najeriya ta yi nasarar dakile harin Boko Haram kan karfunan wutar lantarki domin lalata su a bayan garin Damaturu da ke jihar Yobe.
Shugaban alkalan Najeriya, Mai Shari'a, Olukayode Ariwoola ya shirya rantsar da sababbin alkalan Babbar Kotun Tarayya guda 12 a ranar Laraba 10 ga watan Yulin 2024.
Labarai
Samu kari