Wani jami'i matatar Dangote ya sanar da cewa yana fatan farashin man fetur zai sauko a Najeriya bayan cimma yarjejeniyar Amurka da Iran da bude Hormuz.
Wani jami'i matatar Dangote ya sanar da cewa yana fatan farashin man fetur zai sauko a Najeriya bayan cimma yarjejeniyar Amurka da Iran da bude Hormuz.
Wani jami'i matatar Dangote ya sanar da cewa yana fatan farashin man fetur zai sauko a Najeriya bayan cimma yarjejeniyar Amurka da Iran da bude Hormuz.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana damuwa kan yadda aka samu rasa rayuka da dukiyoyi yayin zanga-zanga inda ya roki matasa su janye hawa titunan kasar.
Sojoji sun tarwatsa mutane a wajen Mai shayi sun kwashe masa burodi da madara. Wani mazaunin unguwar Dorayi, Magaji Kabiru Getso ya yi wannan ikirari.
Bola Tinubu ya yi fatali da maganar dawo da tallafin mai duk da korafi da ake ta yi kan haka a ƙasar inda ya ce matakin ya jefa al'umma a kunci amma ya zama dole.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bukaci 'yan Najeriya da ke zanga-zangar adawa da gwamnatinsa su zo a hau kan teburin sulhu domin a samo mafita.
Rahotanni sun tabbatar da cewa rijiyar mai na kamfanin NNPCL ta ci karo da matsala yayin da wata gobara ta kama a jihar Rivers wanda aka yi nasarar dakilewa.
Sheikh Abubakar Rijiyar Lemu ya caccaki malaman APC a 2023, malamin yake cewa ya kamata a ce an yi la’akari da ‘dan takaran da ya san al’umma da talaka yake bukata.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai yi jawabi ga 'yan Najeriya a ranar Lahadi. Shugaban kasan zai yi jawabin ne yayin da ake ci gaba da zanga-zanga a fadin kasa.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta ba matasan da ke fitowa zanga-zanga shawarin su dakata tukuna, domin lokaci ya yi da ya kamata a dakata saboda rikici.
Zanga-zanga a Najeriya ta sauya sabon salo bayan matasa sun tare tawagar motocin Gwama Siminalayi Fubara na jihar Rivers inda suka bukaci ya fito ya musu jawabi.
Labarai
Samu kari