Ma'aikatar ilimi ta kasa ta yi magana kan rade-radin cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta rusa hukumar NBAIS da ke amfanar da ɗalibai Musulmi a Najeriya.
Ma'aikatar ilimi ta kasa ta yi magana kan rade-radin cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta rusa hukumar NBAIS da ke amfanar da ɗalibai Musulmi a Najeriya.
Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta ci tarar ADC da sakatarenta na kasa, Rauf Aregbesola, N1m bayan ta yi watsi da bukatar cire mai shari’a daga karar da ake yi.
Yayin da aka shiga rana ta shida a cigaba da zanga-zanga, wasu mazauna Kano sun koka kan yadda kayan masarufi da abinci suka yi wahalar samu a birnin.
Rahotanni sun tabbatar da cewa jami'an tsaro sun bindige wani mai zanga-zanga a karamar hukumar Katagum a jihar Bauchi yayin da ake cigaba da hawa tituna a Najeriya.
Wani faifan bidiyo ya nuna yadda wani jami'in tsaro ya sa bindiga ya harbe mataahin da ya fito zanga zanga har lahira a jihar Bauchi ranar Litinin 5 ga wata.
Zanga zanga ta ɗauki sabon salo a jihar Osun da ma wasu sassan Najeriya a rana ta biyar watau yau Litinin, 5 ga watan Agusta, 2024 yayin da wasu suka fara cire kaya.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya umarci hafsoshin tsaro su kawo ƙarshen ɗaga tutocin Rasha da masu zanga zanga suke yi a wasu jihohin Arewacin Najeriya.
Shugaban Jami'ar Al-Istiqama da ke Kano, Farfesa Salisu Shehu ya bayyana yadda suka jagoranci zanga zanga tare da Sheikh Jafar amma ta dawo tarzoma a Kano.
Mun tattaro abin da aka rika biyan manyan jami’an gwamnatin tarayya daga shekarar 1979 zuwa 1983 tun daga Shugaban kasa zuwa sauran shugabannin Najeriya a 1979
Za a ji yadda kudin ma’aikata ya tashi daga N3000 a 1999 zuwa yau. Shehu Shagari ya fara kawo dokar mafi karancin albashi, kowa ya rika samun akalla N125 a wata.
Rundunar sojojin Najeriya ta ce ba za ta amince da duk wani yunƙuri na fakewa da zanga-zangar da ake yi wajen sauya gwamnatin Dimokuraɗiyya a Najeriya ba.
Labarai
Samu kari