Latest
Bayan shafe shekaru ana rigima kan limancin masallaci, Kotu da ke Osun a yankin Iragbiji ta ci gaba da sauraron karar da ke tsakanin wadanda ke takarar kujerar.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya tarbi wani jigoɓda ya dawo APC a jihar Oyo. Ya bayyana cewa jam'iyyar za ta kwato Osun, Oyo a hannun PDP.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai ya musanta raɗe-raɗin da ke yawo cewa rashin naɗa shi minista ne ya tunzura shi ya bar jam'iyyar APC.
Shugaban hukumar alhazai ta Najeriya, Sheikh Abdullahi Sale Pakistan ya ba da labarin yadda Sheikh Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum ya ki karbar Naira miliyan 10.
Shugabar riko na LP, Sanata Nenadi Usman ta karyata jita-jitar cewa ta fice daga jam’iyyar zuwa jam’iyyar SDP mai adawa a Najeriya wanda Nasir El-Rufai ya koma.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun sace wani matashi mahaddacin Al-Kur'ani a jihar Katsina. 'Yan bindigan sun sace shi ne tare da mahaifinsa da 'yan uwansa.
Gwamna Siminalayi Fubara ya nuna damuwa kan hana shi shiga zauren Majalisar Dokokin Jihar Ribas na wucin gadi domin sakw gabatar da kasafin kuɗin 2025.
Hukumar jin kai ta NASSCO ta ware talakawa miliyan 68 a jihohin Najeriya 36 da birnin tarayya Abuja domin raba musu tallafi domin yaki da talauci a Najeriya.
Majalisar dattawa ya bayyana takaicin yadda ake ci gaba da samun matsalolin tsaro a sassan kasar nan, wanda ya sa ta gayyaci shugabannin tsaro su bayyana a gabanta.
Masu zafi
Samu kari