Latest
Guguwar sauya sheka zuwa jam'iyya me ya yi wato jam'iyyar NNPP mai kayan Marmari ta yi gaba da shugaban ma'aikatan gidan gwamnatin Kano, Ganduje ya ɗau mataki.
Fitaccen malamin addinin musulunci, Ahmed Gumi, ya ce wadanda ba musulmi ba sun sha zagin Annabi Muhammad (tsira da amincin Allah su tabbata a gareshi) a lokaci
Kungiyar Kiristocin Najeriya, reshen matasa (YOWICAN) ta yi barazanar cewa ba za ta zabi duk wani dan siyasa da bai yi alla wadai da kisar da wasu suka yi wa De
Akwai ‘yan siyasa masu dabarar yankan fam fiye da daya a 2023 ganin an fara lissafin zaben 2023 a Najeriya. ‘Yan siyasa su na gina gidaje biyu domin gobara.
Mambobin Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Kaduna sun roki babban jagoran su na kasa, Asiwaju Bola Tinubu da ya zabi gwamnan jihar, Mallam Nasir
Tsohon gwamnan Kano kuma jagoran jam'iyyar NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso ya isa gidan Ibrahim Shekarau, sanatan Kano ta Tsakiya. Wata bidiyo da Daily Trust ta wall
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Abubakar Atiku, ya ce dole ne duk wani sakon Twitter da ke shafinsa ya samu amincewarsa kafin a yada shi a duniya daga gareshi.
Malaman Musulmai a Sakkwato sun shawarci gwamnati cewa matukar tana son dakile faruwar haka to tilas ta kafa dokar da zata tanadi hukunci mai tsauri kan batanci
Wasu ‘yan bindiga sun kai farmaki kauyen Kurmin Sata da ke da tazarar kilomita kadan daga Millennium City a karamar hukumar Chikun a jihar Kaduna, Arewa maso Ya
Masu zafi
Samu kari