Latest
Hukumar rarraba wutar lantarki na Ibadan, IBDEC, ta ce Gwamnatin Jihar Oyo, ba bisa ka'ida ba, ta rufe mata ofisohinta saboda yanke wutar lantarki na Sakatariya
Mutane sun dauke kafa daga ofishin mataimakin gwamnan jihar Zamfara, Barista Mahdi Aliyu Muhammad, biyo bayan shirin tsigeshi da majalisar dokokin jihar ke yi.
Kwamitin majalisat dokokin tarayya ya baiwa ministocin Najeriya wa'adin kwanaki bakwai kacal su bayyana a gabansu kan rahoton ofishin Audita Janar na ƙasa.
‘Yan ‘The 2022 Committee’ sun yi kwana da kwanaki su na taro a Legas. Makasudin zaman na su shi ne ganin yadda za a shawo kan matsalolin kasar nan kafin 2023.
Yan kasuwar mai sun yi hasashen cewa gwamnatin tarayya ta hukumar kula da man fetur na iya mayarwa masu kawo mai daga waje gurbataccen man fetur da ya shigo.
Dakarun sojin Najeriya sun yi nasarar halaka gagararrun 'yan awaren IPOB/ESN a garin Ihiala da ke jihar Anambra. Ejike da wasu mukarrabansa uku aka halaka.
CJN ya maidawa Ministan shari’a martani kan zargin Alkalai da kawo tasgaro a binciken marasa gaskiya. Mai shari’a Tanko Muhammad ya maida raddi ta kakakinsa.
Da safiyar jiya Talata, wasu 'yan ta'addan yan bindiga suka farmaki yankin ƙaramar hukumar Ohaji/Egbema a jihar Imo, suka kashe fitattun shugabanni Bakwai.
Wasu yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun halaka Sakataren Kwamitin Koli ta Harkokin Addinin Musulunci reshen Jihar Delta, Musa Ugasa. Sun kashe shi baya
Masu zafi
Samu kari