Latest
Sama da tubabbun yan Boko Haram 500 aka yaye daga shirin horaswa da sauya tunani a sansanin horaswar dake Mallam Sidi, karamar hukumar Kwami dake jihar Gombe.
Muhammadu Buhari ya amince a hukunta wadanda suka jawo wahalar man fetur a Najeriya bayan an shigo da wani fetur wanda yake kunshe da tulin sinadarin Methanol.
Rikici na kara ƙamari a jihar Akwa Ibom tun bayan da gwamnan ya bayyana wanda yake son ya gaje shi a 2023, wasu mutum 2 daga cikin kwamishinoni sun aje aiki.
A wata hira da aka yi da Ayo Fayose kafin zaben Edo a 2020, ya ce bayan Godwin Obaseki ya samu tazarce a PDP, zai yaki wadanda suka taimaka masa irinsu Wike.
An tattaro cewa hatsarin ya afku ne a lokacin da wata mota kirar Toyota Carina mai lamba KTL 251QG, ta kwace a kusa da Nuhu Bamalli Polytechnic da ke Zaria.
Za a ji cewa Najeriya za ta rika asarar sama da Naira 1 a duk rana bayan fashewar kayan aiki a karamar hukumar Nembe a jihar Bayelsa ya kawowa gwamnati cikas.
An kusa yin zaben shugabannin APC, amma a gefe, ‘yan takara su na ta rigima, gwamnoni sun gagara hada-kansu, kwamitoci ba su zauna ba, ba a fara saida fam ba.
Abubakar Malami ya ce babu inda ya wanke DCP Abba Kyari daga zargin da suke kan wuyarsa, ya ce a kara bincike ne a kan Kyari, ya ce bai wanke jami’in ‘tsaron ba
Duk da bata wallafa kati ko hotunan kafin bikin tsohon saurayinta ba, Jaruma Maryam Yahaya ta halarci bikin inda ta dauka wanka iya wanka tare da taya su murna.
Masu zafi
Samu kari