Latest
Bangaren mutanen dake kwamitin rikon kwarya na APC ta ƙasa karkashin jagorancin Mai Mala Buni na Yobe, ya sake dawo da ikonsa a Hedkwatar APC ta kasa a yau
Hakan ne ya sa majalisar jihar ta bayyana kujerunsu a matsayin wadanda babu kowa a kai a zauren majalisar da ‘yan majalisar wakilai 15 na jam’iyyar APC suka hal
Babban limamin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Elijah Ayodele, ya yi hasahen cewa jam'iyyar APC za ta hadu da kalubale gabannin babban taron ta.
Sanatan Kaduna ta tsakiya a majalisar dattawan Najeriya, Sanata Uba Dani, ya gargzaya Sakatariyar APC ta jihar Kaduna ya sanar da su shirinsa na neman gwamna.
Fasto Laolu Akande ya ce jita-jitar da ake ji wai Yemi Osinbajo ya fadawa Mai girma Muhammadu Buhari yana harin kujerarsa, surutai ne kurum da ba gaskiya ba ne.
An tattaro cewa lamarin ya faru ne a ranar Juma’ar da ta gabata a cikin yankin da aka ce suna cikin rikici da bore bisa tsige wani shugabansu tare da daura wani
Lokaci ya na neman ya kurewa Shekarau, Barau, Sha’aban da sauran jiga-jigan APC a Jihar Kano. Hakan zai iya jawo a samu cikas wajen takara a jihar Kano a 2023.
Gwamnatin Jihar Kaduna ta bayyana dalilinta na kwace fiye da hekta 74 a cikin filin Jami’ar Ahmadu Bello da ke Zaria, ABU mai girman hekta 338, Daily Trust ta r
Sufeto Janar na ‘an sandan Najeriya, Usman Baba, ya yi karin haske kan jinkirin da aka samu na aiwatar da karin albashi ga jami’an rundunar ‘yan sandan kasar.
Masu zafi
Samu kari