Latest
Fusatattun jama'a sun nada wa wani matashi mai babur kuma mai kai sako dukan kawo wuka bayan kama shi da jinjiri da aka yi a cikin akwatin kai sako a Legas.
Rahoton Cadre Harmonisé na watanni ukun farkon shekarar 2022, ya nuna cewa kusan mutane miliyan 19.4 ciki har da ‘yan gudun hijira 416,000 da ke jihohi 20 da ku
Tun baya sauke gwamnan Ebonyi, Dave Umahi daga kujerarsa, wasu daga cikin 'yan siyasar Najeriya sun fara shan jinin jikinsu ganin cewa sun sauya sheka su ma.
Rundunar sojojin Najeriya ta samu nasarar kwato bindigogin harbo jirgin sama yayin da ta kai samame tsakanin ranar 24 ga watan Fabrairu da 10 ga watan Maris. An
A kwamitin dake bincikar zargin take hakkin bil'adama da tsohuwar hukumar SARS ta yan sandan Najeriya tayi kira ga Hukumar NDLEA da ta mika mata Abba Kyari.
A kashe a kalla dan kasuwa guda daya an kuma sace wasu da ba a san adadinsu ba yayin da masu garkuwa da mutane suka kai hari wani kasuwar kauye a Chibani, karam
A ranar Alhamis jami'an Hisbah ta jihar Kebbi sun kama wasu yara masu kananun shekaru,Farida Malami da Sadiya Isah, dukkan su a Birnin Kebbi suna shaye-shaye.
Ana zargin MC Bonus Emmanuel da nada wa matarsa mai juna biyu mugun duka har ta rasa ranta da na jaririn da ke cikinta a kan bashin N2.7 miliyan da ta ke binsa.
Wani dan kasuwa, Mustapha Baba, a ranar Laraba ya roki wata kotun shari'ar musulunci da ke Jihar Kaduna, ta umurci matarsa da suke rikici, Amina Sani, ta dawo m
Masu zafi
Samu kari