Latest
An tabo gidan adalci cikin kwanakin nan, yayin da barayi suka samu damar aukawa wata motar da aka ajiye a kusa da harabar wata kotu, suka sace masa kudade.
Tun dawowar mulkin demokradiyya a Najeriya a shekarar 1999, akwai wasu mutane a kasar da suka shiga siyasar aka fara dama wa da su kuma har yanzu suna nan ba su
Shugaba Muhammadu Buhari ya cacccaki kafofin yada labarai kan bata lokaci wajen bada rahotanni kan rikicin da ya barke a jam'iyyar All Progressives Congress.
Tsohon shugaban kasar Najeriya Olusegun Obasanjo ya jaddada cewa ba karamin dadi zai ji ba idan dan kabilar Igbo ya zama Shugaban kasa bayan Shugaba Muhammadu.
Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari ya gargaɗi jagorori da kuma mambobin APC da su canza tunani matukar suna son jam'iyyar ta ɗora nasara daga inda ta fara.
Wasu ‘yan bindiga sun harbe mataimakin shugaban kungiyar sarrafa katako ta Jihar Borno, Mr Aga City, Vanguard ta ruwaito. City, kamar yadda ake kiransa, dan asa
Rahoton da ke shigowa daga Legas ya nuna cewa wasu mutane Keke Napep sun yi awon gaba da kananan yara yan shekara hudu bayan dawowa daga makaranta a Legas.
Fusatattun jama'a sun nada wa wani matashi mai babur kuma mai kai sako dukan kawo wuka bayan kama shi da jinjiri da aka yi a cikin akwatin kai sako a Legas.
Rahoton Cadre Harmonisé na watanni ukun farkon shekarar 2022, ya nuna cewa kusan mutane miliyan 19.4 ciki har da ‘yan gudun hijira 416,000 da ke jihohi 20 da ku
Masu zafi
Samu kari