Latest
Ministan yaɗa labari da al'adu, Alhaji Lai Muhammed, ya musanta ƙanzon kuregen da yan adawa ke yaɗawa cewa Najeriya ya faɗa ramin yaƙi, ya ce an samu tsaro.
Sanata Orji Kalu, bulaliyar majalisar dattawar Najeriya ya ce wasu yan Najeriya na yada jita-jitan cewa 'asirin kudi' ya ke yi saboda motar da ya ke hawa Kalu,
A cikin wani sabon bidiyo da suka saki, tsagerun yan bindigar da suka sace fasinjojin jirgin kasa sun yi barazanar yin garkuwa da shugaba Buhari da El-Rufai .
Wani bidiyo mai bada mamaki ya bayyana kuma ya janyo maganganu bayan an ga mijin yaya yana rokon kanwar matarsa da ta kwanta da shi, zai siyaa mata iPhone.
Ƙungiyar ta'addanci a Najeriya da suka ɗauki nauyin kai hari kan jirgin kasa mai aiki a hanyar Kaduna-Abuja sun sake sakin bidiyon mutanen da suka tsare da su.
Socio-Economic Rights and Accountability Project tana so ‘yan takaran 2023 su bayyana dukiyarsu. Omoyele Sowore mai neman shugaban Najeriya ya ce N5000 gare sa.
A wannan rahoto, mun tattaro Jerin abubuwan da ya kamata ku sani game da tashin farashin kaya a kasuwa tare da shawarar me ya kamata mutane su yi a halin yanzu.
Ogbolosingha, mai shekaru 53, ma'aikaci ne a gwamnatin jihar Bayelsa a sakateriya da ke Okordia/Zarama Development Board, The Nation ta rahoto. Rahotanni sun nu
Wasu gungun yan bindiga, a safiyar ranar Asabar sun kashe mataimakin shugaba na karamar hukumar Song, Jihar Adamawa, Hon. Ishaya Bakano. Ana zargin mutuwar
Masu zafi
Samu kari