Latest
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar New Nigerian People Party, NNPP, Sanata Rabiu Kwankwaso shine kan gaba a sakamakon zaben jihar Kano da kuri’u masu yawa.
Mahara da ake kyautata zaton yan daban siyasa ne a jihar Ogun, Michael Yomi Agboola, wani dan gani kashe nin Tinubu, sun yi wa mahaifiyarsa duk sun kona motarsa
Dan takara kujerar shugaban kasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) Alhaji Atiku Abubakar, ya kayar da dukkan abokan hamayyarsa a jihar Osun, Kudu.
Wasu mahara da ba a san ko su wanene ba sun tare matafiya a cikin babban mota a Tashar Amale da ke jihar Niger inda suka sace su. Sun kuma kai hari masallaci.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu ya yi wa Atiku Abubakar da Peter Obi fintinkau a kananan hukumomi 12 na jihar Oyo da aka sanar.
Labarin da ke shigo mana ya bayyana cewa, dan takarar shugaban kasa na Labour ne ya lashe zabe a karamar hukumar Suleja ta jihar Neja a Arewarmu ta Tsakiya.
Dan takarar jam'iyyar Labor na majalisar wakilai na tarayya mai wakilatar mazabar Kaura, a jihar Kaduna, Mr Mathew Donatus Kozali ya kayar da bulaliyar majalisa
Hukumar zabe mai zaman kanta ka ƙasa watau INEC ta ce tuni sakamakon zaben shugaban kasa daga kananan hukumomi 10 cikin 20 suka kariso zaure a jihar Ogun .
Wasu mutane da ake zargin jami'an DSS ne na bogi sun shiga hannun jami'an yan sanda a Osun. An kama su ne yayin da suka tunkari yan sandan suna neman hadin kai.
Masu zafi
Samu kari