Latest
Dan kasar Sin, Frank Geng-Quangrong, wanda ake zargi da kisan Ummita Sani ya bayyana kotun shari'a cewa bai yi niyyar kashe budurwarsa ba kuma bai son ya mutu.
Shehun Malami Yayi Kira Ga CBN da Asakarwa Mutane Kudi Saboda Tunkarowar Ramadan Saboda A cewar Malamin kuma yayi bayanin cewa, Ramadana lokaci ne na tubarwa
Kotun daukaka kara dake zamanta Abuja ta yi watsi da karar da jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ta shigar na neman soke tikitin Tinubu da Shettima na APC
Hanyar Da Zaku Bi Wajen Neman Aikin Hukumar Kula Da Fataucin Kwayoyi "NDLEA" da Aka Soma Kamar Yadda Hukmar Ta Saba Yi Lokaci Zuwa Lokaci Babu Gajiyawa Garesu
Gwamna Nyesom Wike na jihar Ribas yace kalaman tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ne suka saka Peter Obi, ya fita daga jam'iyyar PDP ya koma jam'iyyar LP
Wani matashi ɗan Najeriya ya tona asirin ƴan Yahoo-Yahoo, ya bankaɗo sabuwar hanyar da suke bi suna kwashe wa bayin Allah kuɗaɗen su a asusun ajiyar banki.
Dan takarar kujerar shugaban kasa karkashin jam'iyyar NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana farin cikinsa yayinda ya karbi bakuncin zababbun yan majalisar.
Jam'iyyar Social Democratic Party (SDP) ta koma bayan ɗan takarar gwamnan jam'iyyar APC a jihar Oyo. Jam'iyyar na son a kawar da mulkin gwamnan PDP a jihar.
Rundunar sojin Najeriya ta bayyana yadda ta shawo kan lamarin tsaro da ya kunno kai a lokacin da 'yan ta'adda suka so kai hari kan masu akda kuri'u a kasar.
Masu zafi
Samu kari