Latest
Wasu hotuna sun yadu a kafar sada zumunta na yadda mataimakin zababben shugaban kasa ya bayyana kansa a lokacin d ayake karatu a jami'ar Maiduuri da ke Borno.
Rundunar 'yan sanda reshen jihar Zamfara sun lalata wani mafakar yan fashin daji a Zamfara, sun kubutar da mutane 14 da suka shafe sama da watanni biyu a daji.
Labarin da muke samu daga jihar Katsina na bayyana cewa, wasu tsagerun 'yan bindiga sun kaure da fada da wasu 'yan banga da ke kan aiki a wani yankin jihar.
Rahotanni daga Kaduna sun bayyana cewa akalla gawar mutane 10 aka gano bayan wasu da ake zargin yan fashin daji ne sun kai farmaki yankin Zangon Kataf a jihar.
Labarin da ke iso mu na bayyana cewa, wata gobara ta yi kaca-kaca da wasu shaguna 21 a jihar Kano, inda wata gobarar ta lamushe kauyuka uku a jihar Jigawa.
Babban bankin Najeriya CBN ya ce sabon shirin da ya kawo musanya wa mutanen karakara kuɗin su da sabbi ya zo karshe saboda daman shirin ba na dindindin bane.
Gwamnatin jihar Oyo ta bayyana sanyawa masallaci sunan gwamna Makinde na jihar, inda MURIC ta ce sam hakan bai dace ba kuma dole a gaggauta sauya sunan nasa.
Ku na da labari kusan mako guda rak ya rage a shirya zaben Gwamnoni da ‘yan majalisar dokoki na jihohi a fadin kasar nan, amma ana ta fama da rikicin siyasa.
Gwamnatin jihar Bayelsa ta bayyana cewa mutane sun shiga kunci da wahalhalun rayuwa sakamakon yanayin aiwatar da sabon tsarin FG na sauya fasalin naira a kasa.
Masu zafi
Samu kari