Latest
Jami'an rundunar yan sanda a jihar Kogi sun yi nasarar ceto mutum 13 da aka yi garkuwa da su daga wani Otel da ke yankin Eleite a hanyar titin Lokoja-Ajaokuta.
Kungiyar nan ta PENGASSAN ta manyan ma’aikatan fetur da gas a Najeriya ta ce idan aka cigaba da tafiya a haka, kimanin N360 zuwa N400 za a saida litar fetur
Albarkacin watan azumi, Sarkin Saudi ya raba kayan abinci ga gidaje 500 a jihar Kano. Hukumar bada agajin gaggawa a kasar nan, ta raba kayan abinci a Bunkure.
Shugaban PDP a Najeriya, Iyorchia Ayu bai yi murabus ba, an ji hadiminsa, Simon Imobo-tswam ya nuna uban gidansan zai kare kan shi a shari’ar da ake yi a kotu
Wata budurwa yar Najeriya ta roki saurayinta a kan kada ya rabu da ita bayan ta kama shi yana cin amanarta. Ta saki hirarsu ta WhatsApp dake nuna tana rokonsa.
Za a ji cewa a rana irin ta yau ake murnar zagayowar ranar haihuwar Asiwaju Bola Tinubu amma babu wani bikin da za a shirya a shekarar bana domin taya shi murna
Wani matashi dan Najeriya ya wallafa bidiyon kerarren gidan da ya ginawa mahaifiyarsa. Ya ce yana dauke da dakunan bacci guda biyar. Mutane sun taya shi murna.
Dan majalisar wakilai daga jihar Oyo, Akin Alabi ya bayyana cewa kirista daga kudu maso gabas ko kudu maso kudu ne ya kamata ya zama shugaban majalisar dattawa.
Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, ya janye ƙarar da ya shigar ta ƙalubalantar sakamakon zaɓen sanatan Benue ta Arewa maso Yamma. Gwamnan yace ya yarda ya fadi.
Masu zafi
Samu kari