Latest
Wata ƙungiya mai zaman kanta mai suna FOWN ta bankaɗo wani sabon tuggu da a ke shiryawa domin ɓata sunan ɗan takarar PDP, Atiku Abubakar a idon ƴan Najeriya.
Fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Dakta Ahmad Abubakar Mahmud Gumi, ya tofa albarkacin bakinsa kan ziyarar da malaman Najeriya da sarakuna suka kai.
Shugaban masatan PDP ya ce nan ba da dadewa ba za a ba Tinubu taliyar karshe. Ya ce dama Atiku ne ya ci zaben bana ba Tinubu da jam'iyyar APC a zaben bana ba.
Wani magidanci ɗan Najeriya ya shiga damuwa bayan matarsa ta tattara ƴaƴansu kaf ta tafi da su ba tare saninsa ba. Ya ce sun kwashe shekaru suna zaan aure tare.
Rikicin da ya dabaibaye jam’iyyar PDP ya dauki sabon salo a karshen mako yayin da babban jigon jam’iyyar da ya shafe sama da shekaru 25 ya koma jam'iyyar APC.
Abdourahmane Tchiani, shugaban juyin mulkin jamhuriyar Nijar, ya bayyana cewa al'ummar Nijar da dakarun sojin juyin mulkin ƙasar za su kare kansu idan ECOWAS.
Wasu daga cikin ministocin Shugaba Tinubu na karbar kuɗaɗen fansho daga asusun jihohinsu duk da naɗa su ministoci da shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun yi awon gaba da kansilan gudunmar Garu da ke karamar hukumar Soba ta jihar Kaduna, Alhaji Sabitu Ahmad, da wasu mutane biyu.
Yan siyasar Najeriya sun halarci daurin auren Lloyd dan Ike Ekweremadu, tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawa a Abuja a ranar Asabar, 19 ga watan Agusta.
Masu zafi
Samu kari