Latest
Ganin halin da aka shiga, an rabawa duka jihohi tallafi saboda an shiga matsi. Gwamnoni sun ce ba za su raba tallafi ba kuma a bukaci su maido kudin cikin asusu
Ana shirin nada sababbin Ministoci, Nasir El-Rufai ya yi maganar farko a Twitter. Kusan dai za a iya cewa Nasir El-Rufai ya na shagube ne ga duk wanda ya tsargu
Lagos na cikin birni da aka bayyana shine na hudu da a africa da masu kudi suka fi rayuwa a cikinsa, wanda aka kiyasata akwa miloniya wanda yawansu ya kai 6,000
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya raba mukaman ministoci 45 tare da raba musu ma'aikatu, harkar tsaro kadai za ta samu ministoci biyar a cikin wadanda aka nadan.
Majalisa ta yi amfani da bayanan tsaro ne wajen tantance Ministoci. Abdulrahman Kawu Sumaila ya ce ba majalisar tarayya hana Nasir El-Rufai zama Minista ba
Wani tsohon bidiyon Nysome Wike, tsohon gwamnan jihar Ribas, kuma sabon ministan Birnin Tarayya Abuja ya janyo muhawara. A cikin ɗan gajeren bidiyon, an ga.
A rahoton da muke samu, an ce wasu tsageru sun sace matar wani attajiri a jihar Bauchi da ke Arewa maso Gabashin Najeriya. An bayyana yadda lamarin ya faru.
Kungiyar ECOWAS ta ce ba za ta amince da maganar da shugaban mulkin sojin Nijar ya yi ba, cewa zai mayar da kasar dimokradiyayya cikin shekara uku masu zuwa.
Sanannen lauya mai rajin kare hakƙin ɗan Adam, ya yi kiran da a saki dakataccen shugaban hukumar EFCC daga ɗaurin da hukumar DSS ta yi masa a birni arayya Abuja
Masu zafi
Samu kari