Latest
Ministan harkokin birnin tarayya na Abuja, Nyesom Wike ya yi karin haske a kan abin da ya haddasa rigimar siyasar da ake fama da ita a halin yanzu a Ribas.
Rundunar 'yan sanda ta magantu kan dalilin da ya sanya jami'anta suka watsawa Gwamna Fubara borkonon tsohuwa da ruwan zafi a hanyar zuwa majalisar jihar
Rahotanni sun bayyana cewa ana zaman makokin kisan matasa 17 da Boko Haram ta yi a jihar Yobe, wank ya sake tashi da masu zuwa jana'iza, an rasa rayuka 20.
Kotun sauraran kararrakin zabe ta tabbatar da nasarar Sanata Diket Plang na jam'iyyar APC da ke wakiltar Plateau ta Tsakiya, ya yi nasara kan Yohanna na PDP.
Wani mutumi da ya dawo daga gidan yari bayan shekaru 15 ya tambayi dalilin da yasa bai ga kowa ba a dandalin 2go. Bidiyon ya yadu a soshiyal midiya.
Rundunar 'yan sanda ta cafke tare da tsare shugaban matasa da wasu mutane 112 kan zargin kai hari gidan kakakin majalisar dokokin jihar Ribas a ranar Laraba
Kotun ɗaukaka ƙara ta ƙwace kujerar sanatan Benue ta Arewa maso Gabas daga hannun Sanata Gabriel Suswam, ta tabbatar da nasarar ɗan takarar jam'iyyar APC.
Wani fasto mai mata 2 ya hakura da yunkurinsa na auren mata ta uku. Faston wanda ya bayyana aniyarsa na auren mata ta 3 a baya ya bayyana dalilinsa na sauya tunani.
Babbar Kotun tarayya mai zama a Abuja ta gindaya wa tsohon gwamnan babban bankin Najeriya wa'adin kawo kansa gabanta kan wasu makudan kuɗi da aka ciyo bashi.
Masu zafi
Samu kari