Latest
Wasu manya-manyan jami’an sojin kasar nan guda 29 sun yi ritaya bayan kamamala aiki da rundunar sojojin Najeriya. Sun kammala aiki ne ana tsaka da rashin tsaro.
Sheikh Adamu Muhammad Dokoro ya ce malaman da suka tallata APC su ankarar da shugabanni. A jawabin da ya yi a majalisin karatun, ya yi kira ga Bola Tinubu.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta yi watsi da bukatar da Yahaya Bello ya gabatar wanda ya nemi a dakatar da shari'ar da ake masa kan karkatar da N80bn.
Wasu 'yan bindiga sun farmaki wani matashi ma'aikacin hukumar FIRS, Khalid Bichi a Maitama da ke birnin Abuja inda suka bindige shi har lahira nan take.
Tsohon kakakin majalisar dokokin jihar Edo, Francis Okiye, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP). Ya fadi dalilin daukar matakin.
Mun jero matakai da ake gani masu daci da gwamnati ta dauka da suka kara jefa talaka a kunci. Tun daga watsar da tsarin tallafin fetur, Bola Tinubu ya fara gasa kowa
Kima da darajar Naira yana faduwa war-wasa a makon nan. Akwai karancin daloli a kasuwannin bayan fage da bankuna, wannan ya tilasta faduwar kimar Naira a Najeriya.
A cikin shekara 1, Shugaba Bola Tinubu ya ziyarci kasashe 14 a tafiye-tafiye 20 da ya yi zuwa kasashen waje. Mun tattara jerin ƙasashen da dalilin tafiye-tafiye.
Tsohon Ministan wasanni a mulkin Muhammadu Buhari, Solomon Dalung ya koka kan yadda aka yi watsi da shi a asibitin Jos kan N80,000 kacal wanda likita zai duba shi.
Masu zafi
Samu kari