Latest
Dan majalisar Zurmi da Shinkafa ya bayyana cewa al'ummar kauyuka 50 a yankin Zurmi sun gudu sun bar gidajensu saboda yawan hare-haren ƴan bindiga a kwanan nan.
Bisa la'akari da kudin sayar da wakoki, tallace-tallace, yarjejeniya da kamfanoni da kuma tarin dukiya, mun tattara jerin mawaka 10 mafi arziki a Najeriya a 2024:
Yayin zaman majalisar zartarwa a yau Talata 14 ga watan Mayu, an sauya dokar da ta hana Bola Tinubu da Kashim Shettima biyan haraji a filayen jiragen sama.
Gwamnatin jihar Kano ta dakatar da wata likita da ki zuwa aiki bayan ta ki zuwa aikinta na dare ta bar mai jiran wankin koda ya na jiran a kawo masa dauki.
Bello El-Rufai, ɗan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmed El-Rufai, ya ce ko kaɗan babu hannunsa a kwangilolin da mahaifinsa ya bayar a mulkinsa.
Gwamnatin jihar Kano ta bayyana cewa labarin akwai bullar rashin tsaro a jihar ba gaskiya ba ne, kamar yadda mataimakin Gwamna, Aminu AbdulSalam Gwarzo ya ce.
Kwanaki bayan jam'iyyar YPP ta dakatar da su, wasu 'yan majalisar jihar Abia guda 2, Hon. Iheanacho Nwogu da Hon. Fyne Ahuama sun sauya sheka zuwa Labour.
Babban Sojan Amurka, Manjo Harrison Mann ya ajiye aikin saboda nuna goyon baya ga Falasdinawa. Sojan ya ce abin kunya ne ga Amurka to rika taimakon isra'ila
Ministar mata a Najeriya ta maka kakakin Majalisar jihar Niger a kotu kan shirin aurar da yara mata marayu 100 inda ta ce hakan bai dace ba kwata-kwata.
Masu zafi
Samu kari