Latest
EFCC ta sanar da ranar da za ta gurfanar da tsohon ministan sufurin jiragen sama, Hadi Sirika. Ana zargin Hadi Sirika ne da badakalar naira biliyan 8
Ɗan wasan Super Eagles a Najeriya, Ademola Lookman ya zura kwallo mai muhimmanci a kungiyar ƙwallon ƙafa ta Atlanta wanda ta tsallaka zuwa wasan ƙarshe.
Gobara ta tashi a wani bangare na filin jiragen sama na Murtala Muhammad (MMIA) da sanyin safiyar yau Alhamis, 25 ga watan Afrilu. Hukumar FAAN ta fara bincike.
Hukumar kula da gidajen gyaran hali ta Najeriya (NCOs) ta tabbatar da cewa ta cafko wasu daga cikin fursunonin da suka tsere daga gidan gyaran hali a Neja.
Tsohon dan Majalisar Tarayya a jihar Ebonyi, Hon. Sylvester Ogbaba ya yi murabus daga jami'yyar PDP bayan wasu jiga-jiganta sun watsar da ita a jiya.
Shugaban kungiyar SNM Kayode Arimoro ya roki shiugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a kan ya dawo da tsohuuwar minista Betta Edu bakin aiki saboda ba ta da laifi
Rahotanni sun nuna cewa fursunoni da dama sun tsere daga gidan gyaran hali na Suleja da ke jihar Neja bayan da ruwan sama ya lalata katangar ginin gidan yarin.
Yayin da ake kara samun sabani tsakanin gwamnan Ribas, Fubara, da Wike, kwamishinoni hudu sun yi murabus daga aiki. Sun kuma bayyan dalilan da suka sa su ajiye aikin
Siyasar jihar Imo ta sake daukar zaf yayin da jiga-jigan PDP ke ci gaba da ficewa daga jam'iyyar. Na baya-bayan nan shine shugaban jam'iyyar wanda ya yi murabus.
Masu zafi
Samu kari