Latest
Rundunar 'yan sandan jihar Bauchi ta tabbatar da cewa jami'an ta sun samu nasarar hallaka wasu 'yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne a jihar.
Karancin mai ya janyo dogayen mai a jihohin Najeriya ciki har da Kano, Gombe, Adamawa, Lagos, Anambra da babban birnin Abuja. Masu ababen hawa sun shiga matsala
Mazauna kauyen Allawa da ke karamar hukumar Shiroro a jihar Neja sun shiga fargaba bayan sojoji sun tattare kayansu a kauyen sun fice da safiyar yau Alhamis.
Daruruwan matasa sun mamaye sakatariyar APC a birnin Tarayya Abuja inda suke neman shugaban jam'iyyar, Abdullahi Umar Ganduje ya yi murabus daga mukaminsa.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a karamar hukumar Zurmi ta jihar Zamfara, inda suka hallaka mutum uku da sace wasu.
Wata jami'ar Burtaniya mai kyautatawa dalibai ta bude kofar tallafawa dalibai daga ƙasashen waje ciki har da Najeriya. Dalibai za su yi karatu kyauta a makarantar.
EFCC ta sanar da ranar da za ta gurfanar da tsohon ministan sufurin jiragen sama, Hadi Sirika. Ana zargin Hadi Sirika ne da badakalar naira biliyan 8
Ɗan wasan Super Eagles a Najeriya, Ademola Lookman ya zura kwallo mai muhimmanci a kungiyar ƙwallon ƙafa ta Atlanta wanda ta tsallaka zuwa wasan ƙarshe.
Gobara ta tashi a wani bangare na filin jiragen sama na Murtala Muhammad (MMIA) da sanyin safiyar yau Alhamis, 25 ga watan Afrilu. Hukumar FAAN ta fara bincike.
Masu zafi
Samu kari