Latest
Hukumar jami'ar ilimi, kimiyya da fasaha ta jihar Ekiti ta kori ɗalibai.mata biyu bisa laifin dukan da aka yi wa wata ɗaliba a wani faifan bidiyo da ya bazu a X.
Tsawon shekaru da hukumar EFCC ta yi tana yaki da cin hanci da rashawa a Najeriya ta zargi tsofaffin gwamnoni sama da 30 kuma ta yi nasarar daure guda shida
Yayin da aka shafe sama da mako ɗaya Tinubu bai dawo Najeriya ba bayan taron Saundiyya, mun gaɗa muku abubuwan da tafiyar da shugaban ƙasar ya yi ta kunsa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya dawo gida Najeriya daga ziyarar da ya kai kasashen waje. Shugaban kasan ya dawo ne bayan ya kwashe makonni a can.
Kakakin majalisar dokokin jihar Edo, Blessing Agbebaku, ya nemi yafiya kan rigimar da ta barke a majalisar biyo bayan dakatar da wasu mambobi uku da ya yi.
Shugaban kamfanin hada-hadar kirifto na Binance, Richard Teng, ya yi zargin cewa wasu mutane sun bukaci jami'an kamfanin su ba da cin hanci a Najeriya.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya dakatar da karbar la'adar ajiya da bankuna ke yi a hannun abokan huldarsu. Bankin na CBN ya bayyana hakan ne a wata sanarwa.
Hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arzikin ƙasa zagon ƙasa ta tsare wasu manyan jami'an hukumar sibil difence NSDCC a hedkwatar EFCC da ke Abuja.
Tsohon kwamishina a jihar Kano, Musa Ilyasu Kwankwaso ya yi iƙirarin cewa tun kafin hukuncin kotun ƙoli aka cimma matsaya da Gwamna Abba Kabir zai baro NNPP.
Masu zafi
Samu kari