Latest
Rundunar yan sanda da rundunar sojojin Najeriya sun karyata labarin da ke yawo cewa an khe jami'an sojoji 21 a jihar Anambra, sun ce IPOB ce ke yaɗa farfaganda.
Majalisar wakilai ta fara gudanar da bincike kan kwangilar aikin gina babban titin da ya taso daga Legas zuwa Calabar. Majalisar na zargin akwai lauje cikin nadi.
Shahararren jarumin fina-finan Nollywood, Kanayo O. Kanayo ya gabatar da ɗansa a masana'antar shirya fina-finai inda ya musu gargadi kan fifita shi.
Sanata Wabara ya yi kira ga shugaba Bola Tinubu kan magance rikicin dake tsakanin Wike da Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara domin kada ya wuce gona da iri.
Kungiyar matasan Arewa ta NEYGA ta bukaci Sanata Ali Ndume ya msyar da hankali kan abin da ya kai shi majalisa ba ya tsaya yana wasu kananan kalamai ba.
Hedikwatar tsaro ta karbi sababbin motocin yaki masu sulke guda 20 daga hannun ma'aikatar tsaro. Ana sa ran motocin za su kara taimakawa wajen yaki da ta'addanci.
Majalisar wakilan Najeriya nan ta bukaci Shugaba Bola Tinubu da ya dauko hayar sojojin haya daga kasashen waje domin magance rashin tsari a kasar nan.
Wani makiyayi mai suna Wuzaifa Salisu ya sare hannun wani manomi mai suna Bitrus Chawai yayin da ya afka masa a gona. Dan uwan Bitrus ne ya bayyana lamarin.
Duk da kokarin da babban bankin Najeriya (CBN) ke yi don ganin hada-hadar musayar kuɗi ta daidaita, ƙimar Naira ta kuma faɗuwa kan kowace Dala a ranar Laraba.
Masu zafi
Samu kari