Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Takunkumin Amurka ya shafi ’yan Najeriya masu neman shiga kasar matsayin masu zama na dindindin, dalibai, yan kasuwa, masu yawon bude ido da wasu nau’o’in biza.
Mutane aƙalla 130 da ke cikin wani jirgin sama sun ga tashin hankali muraran yayin da jirgin ya kama da wuta bayan taɓa ƙasa a birnin Miami na ƙasar Amurka.
Kwesi Ackon, direban tasin da ya mayarwa wata fasinja kudi har N438k da ta bari a motarsa, yanzu ya samu aiki a hedkwatar cocin Pentecost dake Accra, Ghana.
‘Yan Najeriya 38 da ke taimaka wa Ukraine a yakin da take da mamayar Rasha ne suka mutu a fagen daga, a cewar wani kundi da ma’aikatar tsaron Rasha ta wallafa.
Wata mata mai aski mai suna Mwende Frey ta bayyana yadda kasuwancinta yake tare da kalubalen da take fuskanta yayin da take gudanar da shagon askin mata zalla.
Wata budurwa ta bayyana yadɗa rayuwa ta juya mata baya a ɓangaren soyayya ta yadɗa ta kwashe shekaru a Burtaniya amma babu waɓda ya taba kula ta da sunan so.
A halin yanzu ba Najeriya bace kasa da ke kan gaba wurin samar da mai a Afirka a watan Mayu saboda raguwa da ta samu a yayin da ake sayar da gangan mai a $121.3
Vicky Umodu, wata yar Najeriya da ke zaune a San Bernardio, California ta nuna halin gaskiya da rikon amana bayan ta mayar da N14.9m da ta tsinta a kujera. Umod
Mista Kahinda Otafire, ministan harkokin cikin gida na kasar Uganda, ya fada wani halin bayan ya furta wasu kalamai da ke nuna cewa talaka ba zai shiga aljanna.
An zabi Ms Pauline Akhere George, haifafiyar Najeriya kuma yar Birtaniya a matsayin magajiyar garin Lambeth Borough, Landan a Birtaniya na shekarar 2022/2023.
Labaran duniya
Samu kari