Tsohon Ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu, ya nuna cewa har yanzu ba a tabbatar da sakamakon zaben fitar da gwani na jam'iyyar APC ba a jihar Oyo.
Tsohon Ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu, ya nuna cewa har yanzu ba a tabbatar da sakamakon zaben fitar da gwani na jam'iyyar APC ba a jihar Oyo.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya zagi Benjamin Netanyahu kan kai hare-hare da yake yi kasar Lebabon. Trump ya ce shi ya hana a daure Netanyahu a duniya.
Wani magidanci ya kama matarsa a gado sintur tare da wani namiji a ƙasar Zambia, ya ce ya so ba matarsa mamaki ne amma ya taras da abin bakin ciki a gidansa.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya laftawa kasashe da dama haraji ciki har da Najeriya. Donald Trump ya kakaba harajin ne bayan wa'adin da ya bayar ya cika.
An yi gwanjon wata tsohuwar safa da mawaki Michael Jackson ya saka a 1997 kan Euro 6,200 a Faransa, duk da datti da tsufan da lu'ulu'un jikinta ya yi.
Hukumar kidayar Birtaniya ta sanar da cewa suna Muhammad ne mafi shahara a 2024 bayan samun matsayin a 2023. Hakan na da alaka da zuwan Musulmi Ingila da Wales.
Jirgin sojin Venezuela ya fadi da ‘yan ƙabilar Yanomami a Amazon, kwanaki kafin hatsarin jirgi a Rasha da na Bangladesh, inda akalla mutane 300 suka mutu gaba ɗaya.
Wata matashiya 'yar Arewacin Najeriya mai suna Maryam Hassan Bukar ta zama jakadiyar zaman lafiya ta farko a tarihin majalisar dinkin duniya. An taya ta murna.
Ayatollah Khamenei ya ce ba mallakar nukiliya ba ne ke sanya su rikici da kasashen Turai, Amurka, Isra'ila da sauransu yayin kwana 40 na jimamin sojojin Iran.
Jirgin kasa ya kauce hanya a Jamus wanda ya jawo hatsarin da ya yi silar mutuwar mutane uku, tare da jikkata wasu da dama. Ana zargin ambaliya ce ta jawo hatsarin.
Ginin makaranta ya rushe kan dalibai a India kuma ya hallaka yara 7, ya jikkata 20. Gwamnati ta dauki mataki na binciken gine-gine don kaucewa faruwar hakan.
Labaran duniya
Samu kari